×

Kuma lalle ne idan wata falala daga Allah ta sãme ku haƙĩƙa, 4:73 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nisa’ ⮕ (4:73) ayat 73 in Hausa

4:73 Surah An-Nisa’ ayat 73 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 73 - النِّسَاء - Page - Juz 5

﴿وَلَئِنۡ أَصَٰبَكُمۡ فَضۡلٞ مِّنَ ٱللَّهِ لَيَقُولَنَّ كَأَن لَّمۡ تَكُنۢ بَيۡنَكُمۡ وَبَيۡنَهُۥ مَوَدَّةٞ يَٰلَيۡتَنِي كُنتُ مَعَهُمۡ فَأَفُوزَ فَوۡزًا عَظِيمٗا ﴾
[النِّسَاء: 73]

Kuma lalle ne idan wata falala daga Allah ta sãme ku haƙĩƙa, tabbas, yanã cẽwa, kamar wata sõyayya ba ta kasance a tsakãninku da shi ba: "Yã kaitona! Dã na zama tãre da su dai, dõmin in rabonta da rabõ mai girma

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولئن أصابكم فضل من الله ليقولن كأن لم تكن بينكم وبينه مودة, باللغة الهوسا

﴿ولئن أصابكم فضل من الله ليقولن كأن لم تكن بينكم وبينه مودة﴾ [النِّسَاء: 73]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma lalle ne idan wata falala daga Allah ta same ku haƙiƙa, tabbas, yana cewa, kamar wata soyayya ba ta kasance a tsakaninku da shi ba: "Ya kaitona! Da na zama tare da su dai, domin in rabonta da rabo mai girma
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle ne idan wata falala daga Allah ta same ku haƙiƙa, tabbas, yana cewa, kamar wata soyayya ba ta kasance a tsakaninku da shi ba: "Ya kaitona! Da na zama tare da su dai, domin in rabonta da rabo mai girma
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle ne idan wata falala daga Allah ta sãme ku haƙĩƙa, tabbas, yanã cẽwa, kamar wata sõyayya ba ta kasance a tsakãninku da shi ba: "Yã kaitona! Dã na zama tãre da su dai, dõmin in rabonta da rabõ mai girma
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek