×

Kuma wanda ya kashe wani mũmini da ganganci,* to, sakamakonsa Jahannama, yana 4:93 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nisa’ ⮕ (4:93) ayat 93 in Hausa

4:93 Surah An-Nisa’ ayat 93 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 93 - النِّسَاء - Page - Juz 5

﴿وَمَن يَقۡتُلۡ مُؤۡمِنٗا مُّتَعَمِّدٗا فَجَزَآؤُهُۥ جَهَنَّمُ خَٰلِدٗا فِيهَا وَغَضِبَ ٱللَّهُ عَلَيۡهِ وَلَعَنَهُۥ وَأَعَدَّ لَهُۥ عَذَابًا عَظِيمٗا ﴾
[النِّسَاء: 93]

Kuma wanda ya kashe wani mũmini da ganganci,* to, sakamakonsa Jahannama, yana madawwami a cikinta kuma Allah Yã yi fushi a kansa, kuma Ya la'ane shi, kuma Ya yi masa tattalin azãba mai girma

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ومن يقتل مؤمنا متعمدا فجزاؤه جهنم خالدا فيها وغضب الله عليه ولعنه, باللغة الهوسا

﴿ومن يقتل مؤمنا متعمدا فجزاؤه جهنم خالدا فيها وغضب الله عليه ولعنه﴾ [النِّسَاء: 93]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma wanda ya kashe wani mumini da ganganci,* to, sakamakonsa Jahannama, yana madawwami a cikinta kuma Allah Ya yi fushi a kansa, kuma Ya la'ane shi, kuma Ya yi masa tattalin azaba mai girma
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wanda ya kashe wani mumini da ganganci, to, sakamakonsa Jahannama, yana madawwami a cikinta kuma Allah Ya yi fushi a kansa, kuma Ya la'ane shi, kuma Ya yi masa tattalin azaba mai girma
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wanda ya kashe wani mũmini da ganganci, to, sakamakonsa Jahannama, yana madawwami a cikinta kuma Allah Yã yi fushi a kansa, kuma Ya la'ane shi, kuma Ya yi masa tattalin azãba mai girma
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek