×

Sabõda haka, lalle zã Mu ɗanɗana wa waɗanda suka kafirta wata azãba 41:27 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Fussilat ⮕ (41:27) ayat 27 in Hausa

41:27 Surah Fussilat ayat 27 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Fussilat ayat 27 - فُصِّلَت - Page - Juz 24

﴿فَلَنُذِيقَنَّ ٱلَّذِينَ كَفَرُواْ عَذَابٗا شَدِيدٗا وَلَنَجۡزِيَنَّهُمۡ أَسۡوَأَ ٱلَّذِي كَانُواْ يَعۡمَلُونَ ﴾
[فُصِّلَت: 27]

Sabõda haka, lalle zã Mu ɗanɗana wa waɗanda suka kafirta wata azãba mai tsanani, kuma lalle zã Mu sãka musu da mafi mũnin abin da suka kasance sunã aikatãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: فلنذيقن الذين كفروا عذابا شديدا ولنجزينهم أسوأ الذي كانوا يعملون, باللغة الهوسا

﴿فلنذيقن الذين كفروا عذابا شديدا ولنجزينهم أسوأ الذي كانوا يعملون﴾ [فُصِّلَت: 27]

Abubakar Mahmood Jummi
Saboda haka, lalle za Mu ɗanɗana wa waɗanda suka kafirta wata azaba mai tsanani, kuma lalle za Mu saka musu da mafi munin abin da suka kasance suna aikatawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Saboda haka, lalle za Mu ɗanɗana wa waɗanda suka kafirta wata azaba mai tsanani, kuma lalle za Mu saka musu da mafi munin abin da suka kasance suna aikatawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Sabõda haka, lalle zã Mu ɗanɗana wa waɗanda suka kafirta wata azãba mai tsanani, kuma lalle zã Mu sãka musu da mafi mũnin abin da suka kasance sunã aikatãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek