×

Kuma idan Muka yi ni'ima ga mutum, sai ya bijire, kuma ya 41:51 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Fussilat ⮕ (41:51) ayat 51 in Hausa

41:51 Surah Fussilat ayat 51 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Fussilat ayat 51 - فُصِّلَت - Page - Juz 25

﴿وَإِذَآ أَنۡعَمۡنَا عَلَى ٱلۡإِنسَٰنِ أَعۡرَضَ وَنَـَٔا بِجَانِبِهِۦ وَإِذَا مَسَّهُ ٱلشَّرُّ فَذُو دُعَآءٍ عَرِيضٖ ﴾
[فُصِّلَت: 51]

Kuma idan Muka yi ni'ima ga mutum, sai ya bijire, kuma ya nĩsantar da gẽfensa, kuma idan sharri ya sãme shi, sai ya zama ma'abũcin addu'a mai fãɗi

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإذا أنعمنا على الإنسان أعرض ونأى بجانبه وإذا مسه الشر فذو دعاء, باللغة الهوسا

﴿وإذا أنعمنا على الإنسان أعرض ونأى بجانبه وإذا مسه الشر فذو دعاء﴾ [فُصِّلَت: 51]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan Muka yi ni'ima ga mutum, sai ya bijire, kuma ya nisantar da gefensa, kuma idan sharri ya same shi, sai ya zama ma'abucin addu'a mai faɗi
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan Muka yi ni'ima ga mutum, sai ya bijire, kuma ya nisantar da gefensa, kuma idan sharri ya same shi, sai ya zama ma'abucin addu'a mai faɗi
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan Muka yi ni'ima ga mutum, sai ya bijire, kuma ya nĩsantar da gẽfensa, kuma idan sharri ya sãme shi, sai ya zama ma'abũcin addu'a mai fãɗi
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek