×

Suka ce: "Shin, kã zo mana ne dõmin ka karkatar da mu 46:22 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ahqaf ⮕ (46:22) ayat 22 in Hausa

46:22 Surah Al-Ahqaf ayat 22 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ahqaf ayat 22 - الأحقَاف - Page - Juz 26

﴿قَالُوٓاْ أَجِئۡتَنَا لِتَأۡفِكَنَا عَنۡ ءَالِهَتِنَا فَأۡتِنَا بِمَا تَعِدُنَآ إِن كُنتَ مِنَ ٱلصَّٰدِقِينَ ﴾
[الأحقَاف: 22]

Suka ce: "Shin, kã zo mana ne dõmin ka karkatar da mu daga gumãkaumu? To, ka zo mana da abin da kake yi mana wa'adin, idan kã kasance daga mãsu gaskiya

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قالوا أجئتنا لتأفكنا عن آلهتنا فأتنا بما تعدنا إن كنت من الصادقين, باللغة الهوسا

﴿قالوا أجئتنا لتأفكنا عن آلهتنا فأتنا بما تعدنا إن كنت من الصادقين﴾ [الأحقَاف: 22]

Abubakar Mahmood Jummi
Suka ce: "Shin, ka zo mana ne domin ka karkatar da mu daga gumakaumu? To, ka zo mana da abin da kake yi mana wa'adin, idan ka kasance daga masu gaskiya
Abubakar Mahmoud Gumi
Suka ce: "Shin, ka zo mana ne domin ka karkatar da mu daga gumakaumu? To, ka zo mana da abin da kake yi mana wa'adin, idan ka kasance daga masu gaskiya
Abubakar Mahmoud Gumi
Suka ce: "Shin, kã zo mana ne dõmin ka karkatar da mu daga gumãkaumu? To, ka zo mana da abin da kake yi mana wa'adin, idan kã kasance daga mãsu gaskiya
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek