×

Suka ce: "Ya mutãnenmu! Lalle mũ, mun ji wani littãfi an saukar 46:30 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ahqaf ⮕ (46:30) ayat 30 in Hausa

46:30 Surah Al-Ahqaf ayat 30 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ahqaf ayat 30 - الأحقَاف - Page - Juz 26

﴿قَالُواْ يَٰقَوۡمَنَآ إِنَّا سَمِعۡنَا كِتَٰبًا أُنزِلَ مِنۢ بَعۡدِ مُوسَىٰ مُصَدِّقٗا لِّمَا بَيۡنَ يَدَيۡهِ يَهۡدِيٓ إِلَى ٱلۡحَقِّ وَإِلَىٰ طَرِيقٖ مُّسۡتَقِيمٖ ﴾
[الأحقَاف: 30]

Suka ce: "Ya mutãnenmu! Lalle mũ, mun ji wani littãfi an saukar da shi a bãyãn Mũsã, mai gaskatãwa ga abin da ke a gaba da shi, yanã shiryarwa ga gaskiya da kuma zuwa ga hanya madaidaiciya

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قالوا ياقومنا إنا سمعنا كتابا أنـزل من بعد موسى مصدقا لما بين, باللغة الهوسا

﴿قالوا ياقومنا إنا سمعنا كتابا أنـزل من بعد موسى مصدقا لما بين﴾ [الأحقَاف: 30]

Abubakar Mahmood Jummi
Suka ce: "Ya mutanenmu! Lalle mu, mun ji wani littafi an saukar da shi a bayan Musa, mai gaskatawa ga abin da ke a gaba da shi, yana shiryarwa ga gaskiya da kuma zuwa ga hanya madaidaiciya
Abubakar Mahmoud Gumi
Suka ce: "Ya mutanenmu! Lalle mu, mun ji wani littafi an saukar da shi a bayan Musa, mai gaskatawa ga abin da ke a gaba da shi, yana shiryarwa ga gaskiya da kuma zuwa ga hanya madaidaiciya
Abubakar Mahmoud Gumi
Suka ce: "Ya mutãnenmu! Lalle mũ, mun ji wani littãfi an saukar da shi a bãyãn Mũsã, mai gaskatãwa ga abin da ke a gaba da shi, yanã shiryarwa ga gaskiya da kuma zuwa ga hanya madaidaiciya
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek