Quran with Hausa translation - Surah Al-Ahqaf ayat 7 - الأحقَاف - Page - Juz 26
﴿وَإِذَا تُتۡلَىٰ عَلَيۡهِمۡ ءَايَٰتُنَا بَيِّنَٰتٖ قَالَ ٱلَّذِينَ كَفَرُواْ لِلۡحَقِّ لَمَّا جَآءَهُمۡ هَٰذَا سِحۡرٞ مُّبِينٌ ﴾
[الأحقَاف: 7]
﴿وإذا تتلى عليهم آياتنا بينات قال الذين كفروا للحق لما جاءهم هذا﴾ [الأحقَاف: 7]
Abubakar Mahmood Jummi Kuma idan ana karatun ayooyin Mu bayyanannu a kansu, sai waɗanda suka kafirta ga gaskiya a lokacin da ta je musu, su ce, "Wannan sihiri ne bayyananne |
Abubakar Mahmoud Gumi Kuma idan ana karatun ayooyinMu bayyanannu a kansu, sai waɗanda suka kafirta ga gaskiya a lokacin da ta je musu, su ce, "Wannan sihiri ne bayyananne |
Abubakar Mahmoud Gumi Kuma idan anã karãtun ãyõòyinMu bayyanannu a kansu, sai waɗanda suka kãfirta ga gaskiya a lõkacin da ta jẽ musu, su ce, "Wannan sihiri ne bayyananne |