×

Kuma daga cikinsu akwai wanda ke saurare* zuwa gare ka, har idan 47:16 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Muhammad ⮕ (47:16) ayat 16 in Hausa

47:16 Surah Muhammad ayat 16 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Muhammad ayat 16 - مُحمد - Page - Juz 26

﴿وَمِنۡهُم مَّن يَسۡتَمِعُ إِلَيۡكَ حَتَّىٰٓ إِذَا خَرَجُواْ مِنۡ عِندِكَ قَالُواْ لِلَّذِينَ أُوتُواْ ٱلۡعِلۡمَ مَاذَا قَالَ ءَانِفًاۚ أُوْلَٰٓئِكَ ٱلَّذِينَ طَبَعَ ٱللَّهُ عَلَىٰ قُلُوبِهِمۡ وَٱتَّبَعُوٓاْ أَهۡوَآءَهُمۡ ﴾
[مُحمد: 16]

Kuma daga cikinsu akwai wanda ke saurare* zuwa gare ka, har idan sun fita daga wurinka, su ce wa waɗanda aka bai wa ilmi "Mẽne ne (Muhammadu) ya fãɗa ɗazu?" Waɗannan ne waɗanda Allah Ya shãfe haske daga zukãtansu, kuma suka bi son zũciyõyinsu

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ومنهم من يستمع إليك حتى إذا خرجوا من عندك قالوا للذين أوتوا, باللغة الهوسا

﴿ومنهم من يستمع إليك حتى إذا خرجوا من عندك قالوا للذين أوتوا﴾ [مُحمد: 16]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma daga cikinsu akwai wanda ke saurare* zuwa gare ka, har idan sun fita daga wurinka, su ce wa waɗanda aka bai wa ilmi "Mene ne (Muhammadu) ya faɗa ɗazu?" Waɗannan ne waɗanda Allah Ya shafe haske daga zukatansu, kuma suka bi son zuciyoyinsu
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma daga cikinsu akwai wanda ke saurare zuwa gare ka, har idan sun fita daga wurinka, su ce wa waɗanda aka bai wa ilmi "Mene ne (Muhammadu) ya faɗa ɗazu?" Waɗannan ne waɗanda Allah Ya shafe haske daga zukatansu, kuma suka bi son zuciyoyinsu
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma daga cikinsu akwai wanda ke saurare zuwa gare ka, har idan sun fita daga wurinka, su ce wa waɗanda aka bai wa ilmi "Mẽne ne (Muhammadu) ya fãɗa ɗazu?" Waɗannan ne waɗanda Allah Ya shãfe haske daga zukãtansu, kuma suka bi son zũciyõyinsu
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek