Quran with Hausa translation - Surah Al-Fath ayat 17 - الفَتح - Page - Juz 26
﴿لَّيۡسَ عَلَى ٱلۡأَعۡمَىٰ حَرَجٞ وَلَا عَلَى ٱلۡأَعۡرَجِ حَرَجٞ وَلَا عَلَى ٱلۡمَرِيضِ حَرَجٞۗ وَمَن يُطِعِ ٱللَّهَ وَرَسُولَهُۥ يُدۡخِلۡهُ جَنَّٰتٖ تَجۡرِي مِن تَحۡتِهَا ٱلۡأَنۡهَٰرُۖ وَمَن يَتَوَلَّ يُعَذِّبۡهُ عَذَابًا أَلِيمٗا ﴾
[الفَتح: 17]
﴿ليس على الأعمى حرج ولا على الأعرج حرج ولا على المريض حرج﴾ [الفَتح: 17]
Abubakar Mahmood Jummi Babu laifi a kan makaho, kuma babu laifi a kan gurgu, kuma babu laifi a kan majiyyaci. Kuma wanda ya yi ɗa'a ga Allah da ManzonSa, (Allah) zai shigar da shi a gidajen Aljanna, koguna na gudana daga ƙarƙashinsu. Kuma wanda ya juya baya, (Allah) zai azabtashi, azaba mai raɗaɗi |
Abubakar Mahmoud Gumi Babu laifi a kan makaho, kuma babu laifi a kan gurgu, kuma babu laifi a kan majiyyaci. Kuma wanda ya yi ɗa'a ga Allah da ManzonSa, (Allah) zai shigar da shi a gidajen Aljanna, koguna na gudana daga ƙarƙashinsu. Kuma wanda ya juya baya, (Allah) zai azabtashi, azaba mai raɗaɗi |
Abubakar Mahmoud Gumi Bãbu laifi a kan makãho, kuma bãbu laifi a kan gurgu, kuma bãbu laifi a kan majiyyaci. Kuma wanda ya yi ɗã'a ga Allah da ManzonSa, (Allah) zai shigar da shi a gidãjen Aljanna, kõguna na gudãna daga ƙarƙashinsu. Kuma wanda ya jũya bãya, (Allah) zai azabtãshi, azãba mai raɗãɗi |