×

Kuma dã dai lalle Mutãnen Littãfi sun yi ĩmãni, kuma sun yi 5:65 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ma’idah ⮕ (5:65) ayat 65 in Hausa

5:65 Surah Al-Ma’idah ayat 65 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ma’idah ayat 65 - المَائدة - Page - Juz 6

﴿وَلَوۡ أَنَّ أَهۡلَ ٱلۡكِتَٰبِ ءَامَنُواْ وَٱتَّقَوۡاْ لَكَفَّرۡنَا عَنۡهُمۡ سَيِّـَٔاتِهِمۡ وَلَأَدۡخَلۡنَٰهُمۡ جَنَّٰتِ ٱلنَّعِيمِ ﴾
[المَائدة: 65]

Kuma dã dai lalle Mutãnen Littãfi sun yi ĩmãni, kuma sun yi taƙawa, haƙĩƙa, dã Mun kankare miyãgun ayyukansu daga gare su, kuma dã Mun shigar da su gidãjen Aljannar Ni'ima

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولو أن أهل الكتاب آمنوا واتقوا لكفرنا عنهم سيئاتهم ولأدخلناهم جنات النعيم, باللغة الهوسا

﴿ولو أن أهل الكتاب آمنوا واتقوا لكفرنا عنهم سيئاتهم ولأدخلناهم جنات النعيم﴾ [المَائدة: 65]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma da dai lalle Mutanen Littafi sun yi imani, kuma sun yi taƙawa, haƙiƙa, da Mun kankare miyagun ayyukansu daga gare su, kuma da Mun shigar da su gidajen Aljannar Ni'ima
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma da dai lalle Mutanen Littafi sun yi imani, kuma sun yi taƙawa, haƙiƙa, da Mun kankare miyagun ayyukansu daga gare su, kuma da Mun shigar da su gidajen Aljannar Ni'ima
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma dã dai lalle Mutãnen Littãfi sun yi ĩmãni, kuma sun yi taƙawa, haƙĩƙa, dã Mun kankare miyãgun ayyukansu daga gare su, kuma dã Mun shigar da su gidãjen Aljannar Ni'ima
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek