×

Kuma kalmar Ubangijinka tã cika, tanã gaskiya* da ãdalci. Babu mai musanyãwa 6:115 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-An‘am ⮕ (6:115) ayat 115 in Hausa

6:115 Surah Al-An‘am ayat 115 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-An‘am ayat 115 - الأنعَام - Page - Juz 8

﴿وَتَمَّتۡ كَلِمَتُ رَبِّكَ صِدۡقٗا وَعَدۡلٗاۚ لَّا مُبَدِّلَ لِكَلِمَٰتِهِۦۚ وَهُوَ ٱلسَّمِيعُ ٱلۡعَلِيمُ ﴾
[الأنعَام: 115]

Kuma kalmar Ubangijinka tã cika, tanã gaskiya* da ãdalci. Babu mai musanyãwa ga kalmõminSa, kuma Shi ne Maiji, Masani

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وتمت كلمت ربك صدقا وعدلا لا مبدل لكلماته وهو السميع العليم, باللغة الهوسا

﴿وتمت كلمت ربك صدقا وعدلا لا مبدل لكلماته وهو السميع العليم﴾ [الأنعَام: 115]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma kalmar Ubangijinka ta cika, tana gaskiya* da adalci. Babu mai musanyawa ga kalmominSa, kuma Shi ne Maiji, Masani
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma kalmar Ubangijinka ta cika, tana gaskiya da adalci. Babu mai musanyawa ga kalmominSa, kuma Shi ne Maiji, Masani
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma kalmar Ubangijinka tã cika, tanã gaskiya da ãdalci. Babu mai musanyãwa ga kalmõminSa, kuma Shi ne Maiji, Masani
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek