×

Kuma waɗanda suka ƙaryata game da ãyõyinMu, azãba tanã shãfar su sabõda 6:49 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-An‘am ⮕ (6:49) ayat 49 in Hausa

6:49 Surah Al-An‘am ayat 49 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-An‘am ayat 49 - الأنعَام - Page - Juz 7

﴿وَٱلَّذِينَ كَذَّبُواْ بِـَٔايَٰتِنَا يَمَسُّهُمُ ٱلۡعَذَابُ بِمَا كَانُواْ يَفۡسُقُونَ ﴾
[الأنعَام: 49]

Kuma waɗanda suka ƙaryata game da ãyõyinMu, azãba tanã shãfar su sabõda abin da suka kasance sunã yi na fãsiƙanci

❮ Previous Next ❯

ترجمة: والذين كذبوا بآياتنا يمسهم العذاب بما كانوا يفسقون, باللغة الهوسا

﴿والذين كذبوا بآياتنا يمسهم العذاب بما كانوا يفسقون﴾ [الأنعَام: 49]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma waɗanda suka ƙaryata game da ayoyinMu, azaba tana shafar su saboda abin da suka kasance suna yi na fasiƙanci
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗanda suka ƙaryata game da ayoyinMu, azaba tana shafar su saboda abin da suka kasance suna yi na fasiƙanci
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗanda suka ƙaryata game da ãyõyinMu, azãba tanã shãfar su sabõda abin da suka kasance sunã yi na fãsiƙanci
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek