×

Mai yiwuwa ne Ubangijinsa, idan ya sake ku, Ya musanya masa waɗansu 66:5 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Tahrim ⮕ (66:5) ayat 5 in Hausa

66:5 Surah At-Tahrim ayat 5 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Tahrim ayat 5 - التَّحرِيم - Page - Juz 28

﴿عَسَىٰ رَبُّهُۥٓ إِن طَلَّقَكُنَّ أَن يُبۡدِلَهُۥٓ أَزۡوَٰجًا خَيۡرٗا مِّنكُنَّ مُسۡلِمَٰتٖ مُّؤۡمِنَٰتٖ قَٰنِتَٰتٖ تَٰٓئِبَٰتٍ عَٰبِدَٰتٖ سَٰٓئِحَٰتٖ ثَيِّبَٰتٖ وَأَبۡكَارٗا ﴾
[التَّحرِيم: 5]

Mai yiwuwa ne Ubangijinsa, idan ya sake ku, Ya musanya masa waɗansu mãtan aure mafiya alhẽri daga gare ku, Musulmai mũminai mãsu tawãli'u, mãsu tũba, mãsu ibãda, mãsu, azumi, zawarõri da 'yammãta

❮ Previous Next ❯

ترجمة: عسى ربه إن طلقكن أن يبدله أزواجا خيرا منكن مسلمات مؤمنات قانتات, باللغة الهوسا

﴿عسى ربه إن طلقكن أن يبدله أزواجا خيرا منكن مسلمات مؤمنات قانتات﴾ [التَّحرِيم: 5]

Abubakar Mahmood Jummi
Mai yiwuwa ne Ubangijinsa, idan ya sake ku, Ya musanya masa waɗansu matan aure mafiya alheri daga gare ku, Musulmai muminai masu tawali'u, masu tuba, masu ibada, masu, azumi, zawarori da 'yammata
Abubakar Mahmoud Gumi
Mai yiwuwa ne Ubangijinsa, idan ya sake ku, Ya musanya masa waɗansu matan aure mafiya alheri daga gare ku, Musulmai muminai masu tawali'u, masu tuba, masu ibada, masu, azumi, zawarori da 'yammata
Abubakar Mahmoud Gumi
Mai yiwuwa ne Ubangijinsa, idan ya sake ku, Ya musanya masa waɗansu mãtan aure mafiya alhẽri daga gare ku, Musulmai mũminai mãsu tawãli'u, mãsu tũba, mãsu ibãda, mãsu, azumi, zawarõri da 'yammãta
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek