×

Yã kũ waɗanda suka yi ĩmãni! Ku kãre wa kanku* (da iyãlinku 66:6 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Tahrim ⮕ (66:6) ayat 6 in Hausa

66:6 Surah At-Tahrim ayat 6 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Tahrim ayat 6 - التَّحرِيم - Page - Juz 28

﴿يَٰٓأَيُّهَا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ قُوٓاْ أَنفُسَكُمۡ وَأَهۡلِيكُمۡ نَارٗا وَقُودُهَا ٱلنَّاسُ وَٱلۡحِجَارَةُ عَلَيۡهَا مَلَٰٓئِكَةٌ غِلَاظٞ شِدَادٞ لَّا يَعۡصُونَ ٱللَّهَ مَآ أَمَرَهُمۡ وَيَفۡعَلُونَ مَا يُؤۡمَرُونَ ﴾
[التَّحرِيم: 6]

Yã kũ waɗanda suka yi ĩmãni! Ku kãre wa kanku* (da iyãlinku wata wuta makãmashinta mutãne da duwãtsu ne. A kanta akwai waɗansu malã'iku mãsu kauri, mãsu ƙarfi. Bã su sãɓã wa Allah ga abin da Ya umarce su, kuma sunã aikata abin da ake umarnin su)

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ياأيها الذين آمنوا قوا أنفسكم وأهليكم نارا وقودها الناس والحجارة عليها ملائكة, باللغة الهوسا

﴿ياأيها الذين آمنوا قوا أنفسكم وأهليكم نارا وقودها الناس والحجارة عليها ملائكة﴾ [التَّحرِيم: 6]

Abubakar Mahmood Jummi
Ya ku waɗanda suka yi imani! Ku kare wa kanku* (da iyalinku wata wuta makamashinta mutane da duwatsu ne. A kanta akwai waɗansu mala'iku masu kauri, masu ƙarfi. Ba su saɓa wa Allah ga abin da Ya umarce su, kuma suna aikata abin da ake umarnin su)
Abubakar Mahmoud Gumi
Ya ku waɗanda suka yi imani! Ku kare wa kanku (da iyalinku wata wuta makamashinta mutane da duwatsu ne. A kanta akwai waɗansu mala'iku masu kauri, masu ƙarfi. Ba su saɓa wa Allah ga abin da Ya umurce su, kuma suna aikata abin da ake umunin su)
Abubakar Mahmoud Gumi
Yã kũ waɗanda suka yi ĩmãni! Ku kãre wa kanku (da iyãlinku wata wuta makãmashinta mutãne da duwãtsu ne. A kanta akwai waɗansu malã'iku mãsu kauri, mãsu ƙarfi. Bã su sãɓã wa Allah ga abin da Ya umurce su, kuma sunã aikata abin da ake umunin su)
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek