×

Kuma lalle, ne waɗanda suka kãfirta sunã yin kamar su kãyar da 68:51 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Qalam ⮕ (68:51) ayat 51 in Hausa

68:51 Surah Al-Qalam ayat 51 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Qalam ayat 51 - القَلَم - Page - Juz 29

﴿وَإِن يَكَادُ ٱلَّذِينَ كَفَرُواْ لَيُزۡلِقُونَكَ بِأَبۡصَٰرِهِمۡ لَمَّا سَمِعُواْ ٱلذِّكۡرَ وَيَقُولُونَ إِنَّهُۥ لَمَجۡنُونٞ ﴾
[القَلَم: 51]

Kuma lalle, ne waɗanda suka kãfirta sunã yin kamar su kãyar da kai sabõ da kallonsu (kallon mãmãki), a lokacin da suke jin karãtun Alƙur'ãni, kuma sunã cẽwa, "Lalle ne shi mahaukaci ne

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإن يكاد الذين كفروا ليزلقونك بأبصارهم لما سمعوا الذكر ويقولون إنه لمجنون, باللغة الهوسا

﴿وإن يكاد الذين كفروا ليزلقونك بأبصارهم لما سمعوا الذكر ويقولون إنه لمجنون﴾ [القَلَم: 51]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma lalle, ne waɗanda suka kafirta suna yin kamar su kayar da kai sabo da kallonsu (kallon mamaki), a lokacin da suke jin karatun Alƙur'ani, kuma suna cewa, "Lalle ne shi mahaukaci ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle, ne waɗanda suka kafirta suna yin kamar su kayar da kai sabo da kallonsu (kallon mamaki), a lokacin da suke jin karatun Alƙur'ani, kuma suna cewa, "Lalle ne shi mahaukaci ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle, ne waɗanda suka kãfirta sunã yin kamar su kãyar da kai sabõ da kallonsu (kallon mãmãki), a lokacin da suke jin karãtun Alƙur'ãni, kuma sunã cẽwa, "Lalle ne shi mahaukaci ne
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek