×

Kuma ta farkonsu ta ce wa ta ƙarshe: "To, bã ku da 7:39 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-A‘raf ⮕ (7:39) ayat 39 in Hausa

7:39 Surah Al-A‘raf ayat 39 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-A‘raf ayat 39 - الأعرَاف - Page - Juz 8

﴿وَقَالَتۡ أُولَىٰهُمۡ لِأُخۡرَىٰهُمۡ فَمَا كَانَ لَكُمۡ عَلَيۡنَا مِن فَضۡلٖ فَذُوقُواْ ٱلۡعَذَابَ بِمَا كُنتُمۡ تَكۡسِبُونَ ﴾
[الأعرَاف: 39]

Kuma ta farkonsu ta ce wa ta ƙarshe: "To, bã ku da wata falala a kanmu, sai ku ɗanɗana azãba sabõda abin da kuka kasance kunã tãrãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وقالت أولاهم لأخراهم فما كان لكم علينا من فضل فذوقوا العذاب بما, باللغة الهوسا

﴿وقالت أولاهم لأخراهم فما كان لكم علينا من فضل فذوقوا العذاب بما﴾ [الأعرَاف: 39]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma ta farkonsu ta ce wa ta ƙarshe: "To, ba ku da wata falala a kanmu, sai ku ɗanɗana azaba saboda abin da kuka kasance kuna tarawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma ta farkonsu ta ce wa ta ƙarshe: "To, ba ku da wata falala a kanmu, sai ku ɗanɗana azaba saboda abin da kuka kasance kuna tarawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma ta farkonsu ta ce wa ta ƙarshe: "To, bã ku da wata falala a kanmu, sai ku ɗanɗana azãba sabõda abin da kuka kasance kunã tãrãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek