×

Kuma waɗanda suka kãfirta sãshensu ne waliyyan sãshe, idan ba ku aikata 8:73 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Anfal ⮕ (8:73) ayat 73 in Hausa

8:73 Surah Al-Anfal ayat 73 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Anfal ayat 73 - الأنفَال - Page - Juz 10

﴿وَٱلَّذِينَ كَفَرُواْ بَعۡضُهُمۡ أَوۡلِيَآءُ بَعۡضٍۚ إِلَّا تَفۡعَلُوهُ تَكُن فِتۡنَةٞ فِي ٱلۡأَرۡضِ وَفَسَادٞ كَبِيرٞ ﴾
[الأنفَال: 73]

Kuma waɗanda suka kãfirta sãshensu ne waliyyan sãshe, idan ba ku aikata shi ba, wata fitina zã ta kasance a cikin ƙasa, da fasãdi babba

❮ Previous Next ❯

ترجمة: والذين كفروا بعضهم أولياء بعض إلا تفعلوه تكن فتنة في الأرض وفساد, باللغة الهوسا

﴿والذين كفروا بعضهم أولياء بعض إلا تفعلوه تكن فتنة في الأرض وفساد﴾ [الأنفَال: 73]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma waɗanda suka kafirta sashensu ne waliyyan sashe, idan ba ku aikata shi ba, wata fitina za ta kasance a cikin ƙasa, da fasadi babba
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗanda suka kafirta sashensu ne waliyyan sashe, idan ba ku aikata shi ba, wata fitina za ta kasance a cikin ƙasa, da fasadi babba
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma waɗanda suka kãfirta sãshensu ne waliyyan sãshe, idan ba ku aikata shi ba, wata fitina zã ta kasance a cikin ƙasa, da fasãdi babba
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek