×

Kuma da waɗansu waɗanda* aka jinkirtar ga umurnin Allah, kõ dai Ya 9:106 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:106) ayat 106 in Hausa

9:106 Surah At-Taubah ayat 106 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 106 - التوبَة - Page - Juz 11

﴿وَءَاخَرُونَ مُرۡجَوۡنَ لِأَمۡرِ ٱللَّهِ إِمَّا يُعَذِّبُهُمۡ وَإِمَّا يَتُوبُ عَلَيۡهِمۡۗ وَٱللَّهُ عَلِيمٌ حَكِيمٞ ﴾
[التوبَة: 106]

Kuma da waɗansu waɗanda* aka jinkirtar ga umurnin Allah, kõ dai Ya yi musu azãba kõ kuma Ya karɓi tũba a kansu. Kuma Allah ne Masani, Mai hikima

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وآخرون مرجون لأمر الله إما يعذبهم وإما يتوب عليهم والله عليم حكيم, باللغة الهوسا

﴿وآخرون مرجون لأمر الله إما يعذبهم وإما يتوب عليهم والله عليم حكيم﴾ [التوبَة: 106]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma da waɗansu waɗanda* aka jinkirtar ga umurnin Allah, ko dai Ya yi musu azaba ko kuma Ya karɓi tuba a kansu. Kuma Allah ne Masani, Mai hikima
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma da waɗansu waɗanda aka jinkirtar ga umurnin Allah, ko dai Ya yi musu azaba ko kuma Ya karɓi tuba a kansu. Kuma Allah ne Masani, Mai hikima
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma da waɗansu waɗanda aka jinkirtar ga umurnin Allah, kõ dai Ya yi musu azãba kõ kuma Ya karɓi tũba a kansu. Kuma Allah ne Masani, Mai hikima
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek