×

Kõ kã nẽma musu gãfara ko ba ka nẽma musu ba, idan 9:80 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:80) ayat 80 in Hausa

9:80 Surah At-Taubah ayat 80 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 80 - التوبَة - Page - Juz 10

﴿ٱسۡتَغۡفِرۡ لَهُمۡ أَوۡ لَا تَسۡتَغۡفِرۡ لَهُمۡ إِن تَسۡتَغۡفِرۡ لَهُمۡ سَبۡعِينَ مَرَّةٗ فَلَن يَغۡفِرَ ٱللَّهُ لَهُمۡۚ ذَٰلِكَ بِأَنَّهُمۡ كَفَرُواْ بِٱللَّهِ وَرَسُولِهِۦۗ وَٱللَّهُ لَا يَهۡدِي ٱلۡقَوۡمَ ٱلۡفَٰسِقِينَ ﴾
[التوبَة: 80]

Kõ kã nẽma musu gãfara ko ba ka nẽma musu ba, idan ka nẽma musu gãfara sau saba'in, to, Allah bã zai gãfarta musu ba. Sabõda sũ, sun kãfirta da Allah da ManzonSa. Kuma Allah ba Ya shiryar da mutãne fãsiƙai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: استغفر لهم أو لا تستغفر لهم إن تستغفر لهم سبعين مرة فلن, باللغة الهوسا

﴿استغفر لهم أو لا تستغفر لهم إن تستغفر لهم سبعين مرة فلن﴾ [التوبَة: 80]

Abubakar Mahmood Jummi
Ko ka nema musu gafara ko ba ka nema musu ba, idan ka nema musu gafara sau saba'in, to, Allah ba zai gafarta musu ba. Saboda su, sun kafirta da Allah da ManzonSa. Kuma Allah ba Ya shiryar da mutane fasiƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Ko ka nema musu gafara ko ba ka nema musu ba, idan ka nema musu gafara sau saba'in, to, Allah ba zai gafarta musu ba. Saboda su, sun kafirta da Allah da ManzonSa. Kuma Allah ba Ya shiryar da mutane fasiƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kõ kã nẽma musu gãfara ko ba ka nẽma musu ba, idan ka nẽma musu gãfara sau saba'in, to, Allah bã zai gãfarta musu ba. Sabõda sũ, sun kãfirta da Allah da ManzonSa. Kuma Allah ba Ya shiryar da mutãne fãsiƙai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek