×

Zã su yi rantsuwa da Allah a gare ku idan kun jũya 9:95 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:95) ayat 95 in Hausa

9:95 Surah At-Taubah ayat 95 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 95 - التوبَة - Page - Juz 11

﴿سَيَحۡلِفُونَ بِٱللَّهِ لَكُمۡ إِذَا ٱنقَلَبۡتُمۡ إِلَيۡهِمۡ لِتُعۡرِضُواْ عَنۡهُمۡۖ فَأَعۡرِضُواْ عَنۡهُمۡۖ إِنَّهُمۡ رِجۡسٞۖ وَمَأۡوَىٰهُمۡ جَهَنَّمُ جَزَآءَۢ بِمَا كَانُواْ يَكۡسِبُونَ ﴾
[التوبَة: 95]

Zã su yi rantsuwa da Allah a gare ku idan kun jũya zuwa gare su, dõmin ku kau da kai daga gare su. To, ku kau da kai daga gare su don kõ sũ ƙarantã ne, kuma Jahannama ce matattararsu bisa ga sãkamakon abin da suka kasance sunã tsirfatãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: سيحلفون بالله لكم إذا انقلبتم إليهم لتعرضوا عنهم فأعرضوا عنهم إنهم رجس, باللغة الهوسا

﴿سيحلفون بالله لكم إذا انقلبتم إليهم لتعرضوا عنهم فأعرضوا عنهم إنهم رجس﴾ [التوبَة: 95]

Abubakar Mahmood Jummi
Za su yi rantsuwa da Allah a gare ku idan kun juya zuwa gare su, domin ku kau da kai daga gare su. To, ku kau da kai daga gare su don ko su ƙaranta ne, kuma Jahannama ce matattararsu bisa ga sakamakon abin da suka kasance suna tsirfatawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Za su yi rantsuwa da Allah a gare ku idan kun juya zuwa gare su, domin ku kau da kai daga gare su. To, ku kau da kai daga gare su don ko su ƙaranta ne, kuma Jahannama ce matattararsu bisa ga sakamakon abin da suka kasance suna tsirfatawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Zã su yi rantsuwa da Allah a gare ku idan kun jũya zuwa gare su, dõmin ku kau da kai daga gare su. To, ku kau da kai daga gare su don kõ sũ ƙarantã ne, kuma Jahannama ce matattararsu bisa ga sãkamakon abin da suka kasance sunã tsirfatãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek