×

Sa'an nan a lõkacin da suka shiga gare shi suka ce: "Yã 12:88 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Yusuf ⮕ (12:88) ayat 88 in Hausa

12:88 Surah Yusuf ayat 88 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Yusuf ayat 88 - يُوسُف - Page - Juz 13

﴿فَلَمَّا دَخَلُواْ عَلَيۡهِ قَالُواْ يَٰٓأَيُّهَا ٱلۡعَزِيزُ مَسَّنَا وَأَهۡلَنَا ٱلضُّرُّ وَجِئۡنَا بِبِضَٰعَةٖ مُّزۡجَىٰةٖ فَأَوۡفِ لَنَا ٱلۡكَيۡلَ وَتَصَدَّقۡ عَلَيۡنَآۖ إِنَّ ٱللَّهَ يَجۡزِي ٱلۡمُتَصَدِّقِينَ ﴾
[يُوسُف: 88]

Sa'an nan a lõkacin da suka shiga gare shi suka ce: "Yã kai Azĩzu! Cũta ta shãfe mu, mũ da iyãlinmu, kuma mun zo da wata hãja maras kuma. Sai ka cika mana ma'auni, kuma ka yi sadaka a gare mu. Lalle ne Allah Yanã sãka wa mãsu yin sadaka

❮ Previous Next ❯

ترجمة: فلما دخلوا عليه قالوا ياأيها العزيز مسنا وأهلنا الضر وجئنا ببضاعة مزجاة, باللغة الهوسا

﴿فلما دخلوا عليه قالوا ياأيها العزيز مسنا وأهلنا الضر وجئنا ببضاعة مزجاة﴾ [يُوسُف: 88]

Abubakar Mahmood Jummi
Sa'an nan a lokacin da suka shiga gare shi suka ce: "Ya kai Azizu! Cuta ta shafe mu, mu da iyalinmu, kuma mun zo da wata haja maras kuma. Sai ka cika mana ma'auni, kuma ka yi sadaka a gare mu. Lalle ne Allah Yana saka wa masu yin sadaka
Abubakar Mahmoud Gumi
Sa'an nan a lokacin da suka shiga gare shi suka ce: "Ya kai Azizu! Cuta ta shafe mu, mu da iyalinmu, kuma mun zo da wata haja maras kuma. Sai ka cika mana ma'auni, kuma ka yi sadaka a gare mu. Lalle ne Allah Yana saka wa masu yin sadaka
Abubakar Mahmoud Gumi
Sa'an nan a lõkacin da suka shiga gare shi suka ce: "Yã kai Azĩzu! Cũta ta shãfe mu, mũ da iyãlinmu, kuma mun zo da wata hãja maras kuma. Sai ka cika mana ma'auni, kuma ka yi sadaka a gare mu. Lalle ne Allah Yanã sãka wa mãsu yin sadaka
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek