×

Kuma wanɗanda suka kãfirta, sunã cẽwa, "Don me ba a saukar da 13:27 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ar-Ra‘d ⮕ (13:27) ayat 27 in Hausa

13:27 Surah Ar-Ra‘d ayat 27 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ar-Ra‘d ayat 27 - الرَّعد - Page - Juz 13

﴿وَيَقُولُ ٱلَّذِينَ كَفَرُواْ لَوۡلَآ أُنزِلَ عَلَيۡهِ ءَايَةٞ مِّن رَّبِّهِۦۚ قُلۡ إِنَّ ٱللَّهَ يُضِلُّ مَن يَشَآءُ وَيَهۡدِيٓ إِلَيۡهِ مَنۡ أَنَابَ ﴾
[الرَّعد: 27]

Kuma wanɗanda suka kãfirta, sunã cẽwa, "Don me ba a saukar da wata ãyã ba a kansa daga Ubangijinsa?" Ka ce: "Lalle ne Allah Yanã ɓatar da wanda Yake so kuma Yanã shiryar da wanda ya tũba zuwa gare shi

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ويقول الذين كفروا لولا أنـزل عليه آية من ربه قل إن الله, باللغة الهوسا

﴿ويقول الذين كفروا لولا أنـزل عليه آية من ربه قل إن الله﴾ [الرَّعد: 27]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma wanɗanda suka kafirta, suna cewa, "Don me ba a saukar da wata aya ba a kansa daga Ubangijinsa?" Ka ce: "Lalle ne Allah Yana ɓatar da wanda Yake so kuma Yana shiryar da wanda ya tuba zuwa gare shi
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wanɗanda suka kafirta, suna cewa, "Don me ba a saukar da wata aya ba a kansa daga Ubangijinsa?" Ka ce: "Lalle ne Allah Yana ɓatar da wanda Yake so kuma Yana shiryar da wanda ya tuba zuwa gare shi
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wanɗanda suka kãfirta, sunã cẽwa, "Don me ba a saukar da wata ãyã ba a kansa daga Ubangijinsa?" Ka ce: "Lalle ne Allah Yanã ɓatar da wanda Yake so kuma Yanã shiryar da wanda ya tũba zuwa gare shi
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek