×

Lalle ne waɗanda suka yi ĩmãni da waɗanda suka tũba (Yahũdu) da 22:17 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-hajj ⮕ (22:17) ayat 17 in Hausa

22:17 Surah Al-hajj ayat 17 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-hajj ayat 17 - الحج - Page - Juz 17

﴿إِنَّ ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَٱلَّذِينَ هَادُواْ وَٱلصَّٰبِـِٔينَ وَٱلنَّصَٰرَىٰ وَٱلۡمَجُوسَ وَٱلَّذِينَ أَشۡرَكُوٓاْ إِنَّ ٱللَّهَ يَفۡصِلُ بَيۡنَهُمۡ يَوۡمَ ٱلۡقِيَٰمَةِۚ إِنَّ ٱللَّهَ عَلَىٰ كُلِّ شَيۡءٖ شَهِيدٌ ﴾
[الحج: 17]

Lalle ne waɗanda suka yi ĩmãni da waɗanda suka tũba (Yahũdu) da waɗanda suka karkace (Saba'ãwa) da Nasãra da Majũsãwa da waɗanda suka yi shirka, lalle ne Allah Yanã yin hukunci a tsakãninsu a Ranãr ¡iyãma. Lalle ne Allah Mahalarci ne a kan dukkan kõme

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إن الذين آمنوا والذين هادوا والصابئين والنصارى والمجوس والذين أشركوا إن الله, باللغة الهوسا

﴿إن الذين آمنوا والذين هادوا والصابئين والنصارى والمجوس والذين أشركوا إن الله﴾ [الحج: 17]

Abubakar Mahmood Jummi
Lalle ne waɗanda suka yi imani da waɗanda suka tuba (Yahudu) da waɗanda suka karkace (Saba'awa) da Nasara da Majusawa da waɗanda suka yi shirka, lalle ne Allah Yana yin hukunci a tsakaninsu a Ranar ¡iyama. Lalle ne Allah Mahalarci ne a kan dukkan kome
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle ne waɗanda suka yi imani da waɗanda suka tuba (Yahudu) da waɗanda suka karkace (Saba'awa) da Nasara da Majusawa da waɗanda suka yi shirka, lalle ne Allah Yana yin hukunci a tsakaninsu a Ranar ¡iyama. Lalle ne Allah Mahalarci ne a kan dukkan kome
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle ne waɗanda suka yi ĩmãni da waɗanda suka tũba (Yahũdu) da waɗanda suka karkace (Saba'ãwa) da Nasãra da Majũsãwa da waɗanda suka yi shirka, lalle ne Allah Yanã yin hukunci a tsakãninsu a Ranãr ¡iyãma. Lalle ne Allah Mahalarci ne a kan dukkan kõme
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek