×

Kuma wanda ya zo da mugun aiki, to, an kife fuskõkinsu a 27:90 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Naml ⮕ (27:90) ayat 90 in Hausa

27:90 Surah An-Naml ayat 90 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Naml ayat 90 - النَّمل - Page - Juz 20

﴿وَمَن جَآءَ بِٱلسَّيِّئَةِ فَكُبَّتۡ وُجُوهُهُمۡ فِي ٱلنَّارِ هَلۡ تُجۡزَوۡنَ إِلَّا مَا كُنتُمۡ تَعۡمَلُونَ ﴾
[النَّمل: 90]

Kuma wanda ya zo da mugun aiki, to, an kife fuskõkinsu a cikin wuta. Ko zã a sãka muku fãce da abin da kuka kasance kũnã aikatãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ومن جاء بالسيئة فكبت وجوههم في النار هل تجزون إلا ما كنتم, باللغة الهوسا

﴿ومن جاء بالسيئة فكبت وجوههم في النار هل تجزون إلا ما كنتم﴾ [النَّمل: 90]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma wanda ya zo da mugun aiki, to, an kife fuskokinsu a cikin wuta. Ko za a saka muku face da abin da kuka kasance kuna aikatawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wanda ya zo da mugun aiki, to, an kife fuskokinsu a cikin wuta. Ko za a saka muku face da abin da kuka kasance kuna aikatawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wanda ya zo da mugun aiki, to, an kife fuskõkinsu a cikin wuta. Ko zã a sãka muku fãce da abin da kuka kasance kũnã aikatãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek