×

(Ka ce): "An umurce ni, in bauta wa Ubangijin wannan Gari,* Wanda 27:91 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Naml ⮕ (27:91) ayat 91 in Hausa

27:91 Surah An-Naml ayat 91 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Naml ayat 91 - النَّمل - Page - Juz 20

﴿إِنَّمَآ أُمِرۡتُ أَنۡ أَعۡبُدَ رَبَّ هَٰذِهِ ٱلۡبَلۡدَةِ ٱلَّذِي حَرَّمَهَا وَلَهُۥ كُلُّ شَيۡءٖۖ وَأُمِرۡتُ أَنۡ أَكُونَ مِنَ ٱلۡمُسۡلِمِينَ ﴾
[النَّمل: 91]

(Ka ce): "An umurce ni, in bauta wa Ubangijin wannan Gari,* Wanda Ya mayar da shi Hurumi, kuma Yanã da dukan kõme. Kuma an umurce ni da in kasance daga mãsu sallamãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إنما أمرت أن أعبد رب هذه البلدة الذي حرمها وله كل شيء, باللغة الهوسا

﴿إنما أمرت أن أعبد رب هذه البلدة الذي حرمها وله كل شيء﴾ [النَّمل: 91]

Abubakar Mahmood Jummi
(Ka ce): "An umurce ni, in bauta wa Ubangijin wannan Gari,* Wanda Ya mayar da shi Hurumi, kuma Yana da dukan kome. Kuma an umurce ni da in kasance daga masu sallamawa
Abubakar Mahmoud Gumi
(Ka ce): "An umurce ni, in bauta wa Ubangijin wannan Gari, Wanda Ya mayar da shi Hurumi, kuma Yana da dukan kome. Kuma an umurce ni da in kasance daga masu sallamawa
Abubakar Mahmoud Gumi
(Ka ce): "An umurce ni, in bauta wa Ubangijin wannan Gari, Wanda Ya mayar da shi Hurumi, kuma Yanã da dukan kõme. Kuma an umurce ni da in kasance daga mãsu sallamãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek