×

Kuma idan kun ƙaryata, to, lalle waɗansu al'ummõmi a gabãninku sun ƙaryata, 29:18 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-‘Ankabut ⮕ (29:18) ayat 18 in Hausa

29:18 Surah Al-‘Ankabut ayat 18 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-‘Ankabut ayat 18 - العَنكبُوت - Page - Juz 20

﴿وَإِن تُكَذِّبُواْ فَقَدۡ كَذَّبَ أُمَمٞ مِّن قَبۡلِكُمۡۖ وَمَا عَلَى ٱلرَّسُولِ إِلَّا ٱلۡبَلَٰغُ ٱلۡمُبِينُ ﴾
[العَنكبُوت: 18]

Kuma idan kun ƙaryata, to, lalle waɗansu al'ummõmi a gabãninku sun ƙaryata, kuma bãbu abin da ke kan Manzo, fãce ayar da manzanci, iyarwa bayyananna

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وإن تكذبوا فقد كذب أمم من قبلكم وما على الرسول إلا البلاغ, باللغة الهوسا

﴿وإن تكذبوا فقد كذب أمم من قبلكم وما على الرسول إلا البلاغ﴾ [العَنكبُوت: 18]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma idan kun ƙaryata, to, lalle waɗansu al'ummomi a gabaninku sun ƙaryata, kuma babu abin da ke kan Manzo, face ayar da manzanci, iyarwa bayyananna
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan kun ƙaryata, to, lalle waɗansu al'ummomi a gabaninku sun ƙaryata, kuma babu abin da ke kan Manzo, face iyar da manzanci, iyarwa bayyananna
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma idan kun ƙaryata, to, lalle waɗansu al'ummõmi a gabãninku sun ƙaryata, kuma bãbu abin da ke kan Manzo, fãce iyar da manzanci, iyarwa bayyananna
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek