×

Allah ne Wanda Ya halicce ku, sa'an nan Ya azurta ku, sa'an 30:40 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Ar-Rum ⮕ (30:40) ayat 40 in Hausa

30:40 Surah Ar-Rum ayat 40 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Ar-Rum ayat 40 - الرُّوم - Page - Juz 21

﴿ٱللَّهُ ٱلَّذِي خَلَقَكُمۡ ثُمَّ رَزَقَكُمۡ ثُمَّ يُمِيتُكُمۡ ثُمَّ يُحۡيِيكُمۡۖ هَلۡ مِن شُرَكَآئِكُم مَّن يَفۡعَلُ مِن ذَٰلِكُم مِّن شَيۡءٖۚ سُبۡحَٰنَهُۥ وَتَعَٰلَىٰ عَمَّا يُشۡرِكُونَ ﴾
[الرُّوم: 40]

Allah ne Wanda Ya halicce ku, sa'an nan Ya azurta ku, sa'an nan Ya matar da ku, sa'an nan Ya rãyar da ku. Ashe, daga cikin abũbuwan shirkinku akwai wanda ke aikata wani abu daga waɗannan ahũbuwa? Tsarki ya tabbata ga Allah, kuma Ya ɗaukaka bisa ga abin da suke yi na shirki

❮ Previous Next ❯

ترجمة: الله الذي خلقكم ثم رزقكم ثم يميتكم ثم يحييكم هل من شركائكم, باللغة الهوسا

﴿الله الذي خلقكم ثم رزقكم ثم يميتكم ثم يحييكم هل من شركائكم﴾ [الرُّوم: 40]

Abubakar Mahmood Jummi
Allah ne Wanda Ya halicce ku, sa'an nan Ya azurta ku, sa'an nan Ya matar da ku, sa'an nan Ya rayar da ku. Ashe, daga cikin abubuwan shirkinku akwai wanda ke aikata wani abu daga waɗannan ahubuwa? Tsarki ya tabbata ga Allah, kuma Ya ɗaukaka bisa ga abin da suke yi na shirki
Abubakar Mahmoud Gumi
Allah ne Wanda Ya halitta ku, sa'an nan Ya azurta ku, sa'an nan Ya matar da ku, sa'an nan Ya rayar da ku. Ashe, daga cikin abubuwan shirkinku akwai wanda ke aikata wani abu daga waɗannan ahubuwa? Tsarki ya tabbata ga Allah, kuma Ya ɗaukaka bisa ga abin da suke yi na shirki
Abubakar Mahmoud Gumi
Allah ne Wanda Ya halitta ku, sa'an nan Ya azurta ku, sa'an nan Ya matar da ku, sa'an nan Ya rãyar da ku. Ashe, daga cikin abũbuwan shirkinku akwai wanda ke aikata wani abu daga waɗannan ahũbuwa? Tsarki ya tabbata ga Allah, kuma Ya ɗaukaka bisa ga abin da suke yi na shirki
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek