×

Kuma dã dai abin da ke a cikin ƙasa duka, na itãce, 31:27 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Luqman ⮕ (31:27) ayat 27 in Hausa

31:27 Surah Luqman ayat 27 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Luqman ayat 27 - لُقمَان - Page - Juz 21

﴿وَلَوۡ أَنَّمَا فِي ٱلۡأَرۡضِ مِن شَجَرَةٍ أَقۡلَٰمٞ وَٱلۡبَحۡرُ يَمُدُّهُۥ مِنۢ بَعۡدِهِۦ سَبۡعَةُ أَبۡحُرٖ مَّا نَفِدَتۡ كَلِمَٰتُ ٱللَّهِۚ إِنَّ ٱللَّهَ عَزِيزٌ حَكِيمٞ ﴾
[لُقمَان: 27]

Kuma dã dai abin da ke a cikin ƙasa duka, na itãce, ya zama alƙalumma, kuma tẽku tanã yi masa tawada, a bayansa da waɗansu tẽkuna bakwai kalmõmin Allah ba zã su ƙãre ba.* Lalle, Allah Mabuwãyi ne, Mai hikima

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولو أنما في الأرض من شجرة أقلام والبحر يمده من بعده سبعة, باللغة الهوسا

﴿ولو أنما في الأرض من شجرة أقلام والبحر يمده من بعده سبعة﴾ [لُقمَان: 27]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma da dai abin da ke a cikin ƙasa duka, na itace, ya zama alƙalumma, kuma teku tana yi masa tawada, a bayansa da waɗansu tekuna bakwai kalmomin Allah ba za su ƙare ba.* Lalle, Allah Mabuwayi ne, Mai hikima
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma da dai abin da ke a cikin ƙasa duka, na itace, ya zama alƙalumma, kuma teku tana yi masa tawada, a bayansa da waɗansu tekuna bakwai kalmomin Allah ba za su ƙare ba. Lalle, Allah Mabuwayi ne, Mai hikima
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma dã dai abin da ke a cikin ƙasa duka, na itãce, ya zama alƙalumma, kuma tẽku tanã yi masa tawada, a bayansa da waɗansu tẽkuna bakwai kalmõmin Allah ba zã su ƙãre ba. Lalle, Allah Mabuwãyi ne, Mai hikima
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek