×

Kuma dã Allah Yanã kãma mutãne sabõda abin da suka aikata, dã 35:45 Hausa translation

Quran infoHausaSurah FaTir ⮕ (35:45) ayat 45 in Hausa

35:45 Surah FaTir ayat 45 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah FaTir ayat 45 - فَاطِر - Page - Juz 22

﴿وَلَوۡ يُؤَاخِذُ ٱللَّهُ ٱلنَّاسَ بِمَا كَسَبُواْ مَا تَرَكَ عَلَىٰ ظَهۡرِهَا مِن دَآبَّةٖ وَلَٰكِن يُؤَخِّرُهُمۡ إِلَىٰٓ أَجَلٖ مُّسَمّٗىۖ فَإِذَا جَآءَ أَجَلُهُمۡ فَإِنَّ ٱللَّهَ كَانَ بِعِبَادِهِۦ بَصِيرَۢا ﴾
[فَاطِر: 45]

Kuma dã Allah Yanã kãma mutãne sabõda abin da suka aikata, dã bai bar wata dabba ba a kanta (kasã). Amma Yanã jinkirta musu zuwa ga ajalin da aka ambatã. Sa'an nan idan ajalinsu ya zo, to, lalle Allah yã kasance Mai gani ga bãyin Sa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولو يؤاخذ الله الناس بما كسبوا ما ترك على ظهرها من دابة, باللغة الهوسا

﴿ولو يؤاخذ الله الناس بما كسبوا ما ترك على ظهرها من دابة﴾ [فَاطِر: 45]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma da Allah Yana kama mutane saboda abin da suka aikata, da bai bar wata dabba ba a kanta (kasa). Amma Yana jinkirta musu zuwa ga ajalin da aka ambata. Sa'an nan idan ajalinsu ya zo, to, lalle Allah ya kasance Mai gani ga bayin Sa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma da Allah Yana kama mutane saboda abin da suka aikata, da bai bar wata dabba ba a kanta (kasa). Amma Yana jinkirta musu zuwa ga ajalin da aka ambata. Sa'an nan idan ajalinsu ya zo, to, lalle Allah ya kasance Mai gani ga bayinSa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma dã Allah Yanã kãma mutãne sabõda abin da suka aikata, dã bai bar wata dabba ba a kanta (kasã). Amma Yanã jinkirta musu zuwa ga ajalin da aka ambatã. Sa'an nan idan ajalinsu ya zo, to, lalle Allah yã kasance Mai gani ga bãyinSa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek