×

Abar da take tũba kawai ga Allah, ita ce ga waɗanda suke 4:17 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nisa’ ⮕ (4:17) ayat 17 in Hausa

4:17 Surah An-Nisa’ ayat 17 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nisa’ ayat 17 - النِّسَاء - Page - Juz 4

﴿إِنَّمَا ٱلتَّوۡبَةُ عَلَى ٱللَّهِ لِلَّذِينَ يَعۡمَلُونَ ٱلسُّوٓءَ بِجَهَٰلَةٖ ثُمَّ يَتُوبُونَ مِن قَرِيبٖ فَأُوْلَٰٓئِكَ يَتُوبُ ٱللَّهُ عَلَيۡهِمۡۗ وَكَانَ ٱللَّهُ عَلِيمًا حَكِيمٗا ﴾
[النِّسَاء: 17]

Abar da take tũba kawai ga Allah, ita ce ga waɗanda suke aikatãwar mugun aiki da jãhilci sa'an nan su tũba nan kusa* to, waɗannan Allah Yanã karɓar tũ barsu kuma Allah Yã kasance Masani ne, Mai hikima

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إنما التوبة على الله للذين يعملون السوء بجهالة ثم يتوبون من قريب, باللغة الهوسا

﴿إنما التوبة على الله للذين يعملون السوء بجهالة ثم يتوبون من قريب﴾ [النِّسَاء: 17]

Abubakar Mahmood Jummi
Abar da take tuba kawai ga Allah, ita ce ga waɗanda suke aikatawar mugun aiki da jahilci sa'an nan su tuba nan kusa* to, waɗannan Allah Yana karɓar tu barsu kuma Allah Ya kasance Masani ne, Mai hikima
Abubakar Mahmoud Gumi
Abar da take tuba kawai ga Allah, ita ce ga waɗanda suke aikatawar mugun aiki da jahilci sa'an nan su tuba nan kusa to, waɗannan Allah Yana karɓar tu barsu kuma Allah Ya kasance Masani ne, Mai hikima
Abubakar Mahmoud Gumi
Abar da take tũba kawai ga Allah, ita ce ga waɗanda suke aikatãwar mugun aiki da jãhilci sa'an nan su tũba nan kusa to, waɗannan Allah Yanã karɓar tũ barsu kuma Allah Yã kasance Masani ne, Mai hikima
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek