×

A lõkacin da Manzanninsu suka je musu daga gaba gare su kuma 41:14 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Fussilat ⮕ (41:14) ayat 14 in Hausa

41:14 Surah Fussilat ayat 14 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Fussilat ayat 14 - فُصِّلَت - Page - Juz 24

﴿إِذۡ جَآءَتۡهُمُ ٱلرُّسُلُ مِنۢ بَيۡنِ أَيۡدِيهِمۡ وَمِنۡ خَلۡفِهِمۡ أَلَّا تَعۡبُدُوٓاْ إِلَّا ٱللَّهَۖ قَالُواْ لَوۡ شَآءَ رَبُّنَا لَأَنزَلَ مَلَٰٓئِكَةٗ فَإِنَّا بِمَآ أُرۡسِلۡتُم بِهِۦ كَٰفِرُونَ ﴾
[فُصِّلَت: 14]

A lõkacin da Manzanninsu suka je musu daga gaba gare su kuma daga bãyansu, "Kada ku bauta wa kõwa fãce Allah." suka ce: "Dã UbangiJinmu Yã so, lalle dã Ya saukar da malã' iku, sabõda haka lalle mũ, mãsu kafirta ne a game da abin da aka aiko ku da shi

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إذ جاءتهم الرسل من بين أيديهم ومن خلفهم ألا تعبدوا إلا الله, باللغة الهوسا

﴿إذ جاءتهم الرسل من بين أيديهم ومن خلفهم ألا تعبدوا إلا الله﴾ [فُصِّلَت: 14]

Abubakar Mahmood Jummi
A lokacin da Manzanninsu suka je musu daga gaba gare su kuma daga bayansu, "Kada ku bauta wa kowa face Allah." suka ce: "Da UbangiJinmu Ya so, lalle da Ya saukar da mala' iku, saboda haka lalle mu, masu kafirta ne a game da abin da aka aiko ku da shi
Abubakar Mahmoud Gumi
A lokacin da Manzanninsu suka je musu daga gaba gare su kuma daga bayansu, "Kada ku bauta wa kowa face Allah." suka ce: "Da UbangiJinmu Ya so, lalle da Ya saukar da mala' iku, saboda haka lalle mu, masu kafirta ne a game da abin da aka aiko ku da shi
Abubakar Mahmoud Gumi
A lõkacin da Manzanninsu suka je musu daga gaba gare su kuma daga bãyansu, "Kada ku bauta wa kõwa fãce Allah." suka ce: "Dã UbangiJinmu Yã so, lalle dã Ya saukar da malã' iku, sabõda haka lalle mũ, mãsu kafirta ne a game da abin da aka aiko ku da shi
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek