×

Kuma suka ce wa fãtunsu, "Don me kuka yi shaida a kanmu?" 41:21 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Fussilat ⮕ (41:21) ayat 21 in Hausa

41:21 Surah Fussilat ayat 21 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Fussilat ayat 21 - فُصِّلَت - Page - Juz 24

﴿وَقَالُواْ لِجُلُودِهِمۡ لِمَ شَهِدتُّمۡ عَلَيۡنَاۖ قَالُوٓاْ أَنطَقَنَا ٱللَّهُ ٱلَّذِيٓ أَنطَقَ كُلَّ شَيۡءٖۚ وَهُوَ خَلَقَكُمۡ أَوَّلَ مَرَّةٖ وَإِلَيۡهِ تُرۡجَعُونَ ﴾
[فُصِّلَت: 21]

Kuma suka ce wa fãtunsu, "Don me kuka yi shaida a kanmu?" Suka ce: "Allah, Wanda ke sanya kõwane abu ya yi furuci, Shĩ ne Ya sanya mu mu yi furuci, kuma Shĩ ne Ya halitta ku can da farko, kuma zuwa gare Shi ake mayar da ku

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وقالوا لجلودهم لم شهدتم علينا قالوا أنطقنا الله الذي أنطق كل شيء, باللغة الهوسا

﴿وقالوا لجلودهم لم شهدتم علينا قالوا أنطقنا الله الذي أنطق كل شيء﴾ [فُصِّلَت: 21]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma suka ce wa fatunsu, "Don me kuka yi shaida a kanmu?" Suka ce: "Allah, Wanda ke sanya kowane abu ya yi furuci, Shi ne Ya sanya mu mu yi furuci, kuma Shi ne Ya halitta ku can da farko, kuma zuwa gare Shi ake mayar da ku
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma suka ce wa fatunsu, "Don me kuka yi shaida a kanmu?" Suka ce: "Allah, Wanda ke sanya kowane abu ya yi furuci, Shi ne Ya sanya mu mu yi furuci, kuma Shi ne Ya halitta ku can da farko, kuma zuwa gare Shi ake mayar da ku
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma suka ce wa fãtunsu, "Don me kuka yi shaida a kanmu?" Suka ce: "Allah, Wanda ke sanya kõwane abu ya yi furuci, Shĩ ne Ya sanya mu mu yi furuci, kuma Shĩ ne Ya halitta ku can da farko, kuma zuwa gare Shi ake mayar da ku
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek