×

Kuma wanda ya ce wa mahaifansa biyu: "Tir gare ku! shin, kunã 46:17 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Ahqaf ⮕ (46:17) ayat 17 in Hausa

46:17 Surah Al-Ahqaf ayat 17 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Ahqaf ayat 17 - الأحقَاف - Page - Juz 26

﴿وَٱلَّذِي قَالَ لِوَٰلِدَيۡهِ أُفّٖ لَّكُمَآ أَتَعِدَانِنِيٓ أَنۡ أُخۡرَجَ وَقَدۡ خَلَتِ ٱلۡقُرُونُ مِن قَبۡلِي وَهُمَا يَسۡتَغِيثَانِ ٱللَّهَ وَيۡلَكَ ءَامِنۡ إِنَّ وَعۡدَ ٱللَّهِ حَقّٞ فَيَقُولُ مَا هَٰذَآ إِلَّآ أَسَٰطِيرُ ٱلۡأَوَّلِينَ ﴾
[الأحقَاف: 17]

Kuma wanda ya ce wa mahaifansa biyu: "Tir gare ku! shin, kunã tsõratar da ni cẽwa zã a fitar da ni daga (kabari) ne, alhãli kuwa ƙarnõni na mutãne da yawa sun shũɗe a gabãnĩna (ba su kõmo ba)?" Kuma sũ (mahaifan) sunã nẽman Allah taimako (sunãce masa) "Kaitonka! Ka yi ĩmãni, lalle wa'adin Allah gaskiya ne." Sai shi kuma ya ce. "Wannan bã kõme ba ne fãce tãtsũniyõyin mutãnen farko

❮ Previous Next ❯

ترجمة: والذي قال لوالديه أف لكما أتعدانني أن أخرج وقد خلت القرون من, باللغة الهوسا

﴿والذي قال لوالديه أف لكما أتعدانني أن أخرج وقد خلت القرون من﴾ [الأحقَاف: 17]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma wanda ya ce wa mahaifansa biyu: "Tir gare ku! shin, kuna tsoratar da ni cewa za a fitar da ni daga (kabari) ne, alhali kuwa ƙarnoni na mutane da yawa sun shuɗe a gabanina (ba su komo ba)?" Kuma su (mahaifan) suna neman Allah taimako (sunace masa) "Kaitonka! Ka yi imani, lalle wa'adin Allah gaskiya ne." Sai shi kuma ya ce. "Wannan ba kome ba ne face tatsuniyoyin mutanen farko
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wanda ya ce wa mahaifansa biyu: "Tir gare ku! shin, kuna tsoratar da ni cewa za a fitar da ni daga (kabari) ne, alhali kuwa ƙarnoni na mutane da yawa sun shuɗe a gabanina (ba su komo ba)?" Kuma su (mahaifan) suna neman Allah taimako (sunace masa) "Kaitonka! Ka yi imani, lalle wa'adin Allah gaskiya ne." Sai shi kuma ya ce. "Wannan ba kome ba ne face tatsuniyoyin mutanen farko
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma wanda ya ce wa mahaifansa biyu: "Tir gare ku! shin, kunã tsõratar da ni cẽwa zã a fitar da ni daga (kabari) ne, alhãli kuwa ƙarnõni na mutãne da yawa sun shũɗe a gabãnĩna (ba su kõmo ba)?" Kuma sũ (mahaifan) sunã nẽman Allah taimako (sunãce masa) "Kaitonka! Ka yi ĩmãni, lalle wa'adin Allah gaskiya ne." Sai shi kuma ya ce. "Wannan bã kõme ba ne fãce tãtsũniyõyin mutãnen farko
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek