Quran with Hausa translation - Surah Al-Ahqaf ayat 5 - الأحقَاف - Page - Juz 26
﴿وَمَنۡ أَضَلُّ مِمَّن يَدۡعُواْ مِن دُونِ ٱللَّهِ مَن لَّا يَسۡتَجِيبُ لَهُۥٓ إِلَىٰ يَوۡمِ ٱلۡقِيَٰمَةِ وَهُمۡ عَن دُعَآئِهِمۡ غَٰفِلُونَ ﴾
[الأحقَاف: 5]
﴿ومن أضل ممن يدعو من دون الله من لا يستجيب له إلى﴾ [الأحقَاف: 5]
Abubakar Mahmood Jummi Kuma wane ne mafi ɓata daga wanda ke kiran wanin Allah wanda da ba zai karɓa masa ba, bar Ranar Kyama, alhali su (waɗanda ake kiran) shagaltattu ne daga kiransu |
Abubakar Mahmoud Gumi Kuma wane ne mafi ɓata daga wanda ke kiran wanin Allah wanda da ba zai karɓa masa ba, bar Ranar Kyama, alhali su (waɗanda ake kiran) shagaltattu ne daga kiransu |
Abubakar Mahmoud Gumi Kuma wãne ne mafi ɓata daga wanda ke kiran wanin Allah wanda da bã zai karɓa masa ba, bar Rãnar Kyama, alhãli sũ (waɗanda ake kiran) shagaltattu ne daga kiransu |