×

Kuma Shĩ ne Ya kange hannayensu *daga gare ku, kuma da hannayenku 48:24 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-Fath ⮕ (48:24) ayat 24 in Hausa

48:24 Surah Al-Fath ayat 24 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-Fath ayat 24 - الفَتح - Page - Juz 26

﴿وَهُوَ ٱلَّذِي كَفَّ أَيۡدِيَهُمۡ عَنكُمۡ وَأَيۡدِيَكُمۡ عَنۡهُم بِبَطۡنِ مَكَّةَ مِنۢ بَعۡدِ أَنۡ أَظۡفَرَكُمۡ عَلَيۡهِمۡۚ وَكَانَ ٱللَّهُ بِمَا تَعۡمَلُونَ بَصِيرًا ﴾
[الفَتح: 24]

Kuma Shĩ ne Ya kange hannayensu *daga gare ku, kuma da hannayenku daga gare su, a cikin Makka, bãyan Ya rinjãyar da ku a kansu. Kuma Allah Ya kasance Mai gani ga abin da kuke aikatãwa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وهو الذي كف أيديهم عنكم وأيديكم عنهم ببطن مكة من بعد أن, باللغة الهوسا

﴿وهو الذي كف أيديهم عنكم وأيديكم عنهم ببطن مكة من بعد أن﴾ [الفَتح: 24]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma Shi ne Ya kange hannayensu *daga gare ku, kuma da hannayenku daga gare su, a cikin Makka, bayan Ya rinjayar da ku a kansu. Kuma Allah Ya kasance Mai gani ga abin da kuke aikatawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Shi ne Ya kange hannayensu daga gare ku, kuma da hannayenku daga gare su, a cikin Makka, bayan Ya rinjayar da ku a kansu. Kuma Allah Ya kasance Mai gani ga abin da kuke aikatawa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Shĩ ne Ya kange hannayensu daga gare ku, kuma da hannayenku daga gare su, a cikin Makka, bãyan Ya rinjãyar da ku a kansu. Kuma Allah Ya kasance Mai gani ga abin da kuke aikatãwa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek