×

Kuma lalle ne haƙĩƙa Mun halitta mutum kuma Mun san abin da 50:16 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Qaf ⮕ (50:16) ayat 16 in Hausa

50:16 Surah Qaf ayat 16 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Qaf ayat 16 - قٓ - Page - Juz 26

﴿وَلَقَدۡ خَلَقۡنَا ٱلۡإِنسَٰنَ وَنَعۡلَمُ مَا تُوَسۡوِسُ بِهِۦ نَفۡسُهُۥۖ وَنَحۡنُ أَقۡرَبُ إِلَيۡهِ مِنۡ حَبۡلِ ٱلۡوَرِيدِ ﴾
[قٓ: 16]

Kuma lalle ne haƙĩƙa Mun halitta mutum kuma Mun san abin da ransa ke yin waswãsi da shi, kuma Mũ ne mafi kusanta zuwa gare shi daga lakar hannayẽnsa

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولقد خلقنا الإنسان ونعلم ما توسوس به نفسه ونحن أقرب إليه من, باللغة الهوسا

﴿ولقد خلقنا الإنسان ونعلم ما توسوس به نفسه ونحن أقرب إليه من﴾ [قٓ: 16]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma lalle ne haƙiƙa Mun halitta mutum kuma Mun san abin da ransa ke yin waswasi da shi, kuma Mu ne mafi kusanta zuwa gare shi daga lakar hannayensa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle ne haƙiƙa Mun halitta mutum kuma Mun san abin da ransa ke yin waswasi da shi, kuma Mu ne mafi kusanta zuwa gare shi daga lakar jannayensa
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma lalle ne haƙĩƙa Mun halitta mutum kuma Mun san abin da ransa ke yin waswãsi da shi, kuma Mũ ne mafi kusanta zuwa gare shi daga lakar jannayẽnsa
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek