×

Kuma suka yi rantsuwa da Allah iyakar rantsuwõyinsu (cẽwa) lalle ne idan 6:109 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-An‘am ⮕ (6:109) ayat 109 in Hausa

6:109 Surah Al-An‘am ayat 109 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-An‘am ayat 109 - الأنعَام - Page - Juz 7

﴿وَأَقۡسَمُواْ بِٱللَّهِ جَهۡدَ أَيۡمَٰنِهِمۡ لَئِن جَآءَتۡهُمۡ ءَايَةٞ لَّيُؤۡمِنُنَّ بِهَاۚ قُلۡ إِنَّمَا ٱلۡأٓيَٰتُ عِندَ ٱللَّهِۖ وَمَا يُشۡعِرُكُمۡ أَنَّهَآ إِذَا جَآءَتۡ لَا يُؤۡمِنُونَ ﴾
[الأنعَام: 109]

Kuma suka yi rantsuwa da Allah iyakar rantsuwõyinsu (cẽwa) lalle ne idan wata ãyã ta jẽmusu, haƙĩƙa, sunã yin ĩmãni da ita. Ka ce: "Abin sani kawai, ãyõyi a wurin Allah suke. Kuma mẽne nezai sanya ku ku sansance cẽwa, lalle ne su, idan ãyõyin sun je, ba zã su yi ĩmãni ba

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وأقسموا بالله جهد أيمانهم لئن جاءتهم آية ليؤمنن بها قل إنما الآيات, باللغة الهوسا

﴿وأقسموا بالله جهد أيمانهم لئن جاءتهم آية ليؤمنن بها قل إنما الآيات﴾ [الأنعَام: 109]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma suka yi rantsuwa da Allah iyakar rantsuwoyinsu (cewa) lalle ne idan wata aya ta jemusu, haƙiƙa, suna yin imani da ita. Ka ce: "Abin sani kawai, ayoyi a wurin Allah suke. Kuma mene nezai sanya ku ku sansance cewa, lalle ne su, idan ayoyin sun je, ba za su yi imani ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma suka yi rantsuwa da Allah iyakar rantsuwoyinsu (cewa) lalle ne idan wata aya ta jemusu, haƙiƙa, suna yin imani da ita. Ka ce: "Abin sani kawai, ayoyi a wurin Allah suke. Kuma mene nezai sanya ku ku sansance cewa, lalle ne su, idan ayoyin sun je, ba za su yi imani ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma suka yi rantsuwa da Allah iyakar rantsuwõyinsu (cẽwa) lalle ne idan wata ãyã ta jẽmusu, haƙĩƙa, sunã yin ĩmãni da ita. Ka ce: "Abin sani kawai, ãyõyi a wurin Allah suke. Kuma mẽne nezai sanya ku ku sansance cẽwa, lalle ne su, idan ãyõyin sun je, ba zã su yi ĩmãni ba
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek