×

Kuma dã kanã gani, a lõkacin da aka tsayar da su a 6:27 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-An‘am ⮕ (6:27) ayat 27 in Hausa

6:27 Surah Al-An‘am ayat 27 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-An‘am ayat 27 - الأنعَام - Page - Juz 7

﴿وَلَوۡ تَرَىٰٓ إِذۡ وُقِفُواْ عَلَى ٱلنَّارِ فَقَالُواْ يَٰلَيۡتَنَا نُرَدُّ وَلَا نُكَذِّبَ بِـَٔايَٰتِ رَبِّنَا وَنَكُونَ مِنَ ٱلۡمُؤۡمِنِينَ ﴾
[الأنعَام: 27]

Kuma dã kanã gani, a lõkacin da aka tsayar da su a kan wuta, sai suka ce: "Yã kaitõnmu! Dã ana mayar da mu, kuma bã zã mu ƙaryata ba daga ãyõyin Ubangijinmu, kuma zã mu kasance Daga mũminai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ولو ترى إذ وقفوا على النار فقالوا ياليتنا نرد ولا نكذب بآيات, باللغة الهوسا

﴿ولو ترى إذ وقفوا على النار فقالوا ياليتنا نرد ولا نكذب بآيات﴾ [الأنعَام: 27]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma da kana gani, a lokacin da aka tsayar da su a kan wuta, sai suka ce: "Ya kaitonmu! Da ana mayar da mu, kuma ba za mu ƙaryata ba daga ayoyin Ubangijinmu, kuma za mu kasance Daga muminai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma da kana gani, a lokacin da aka tsayar da su a kan wuta, sai suka ce: "Ya kaitonmu! Da ana mayar da mu, kuma ba za mu ƙaryata ba daga ayoyin Ubangijinmu, kuma za mu kasance Daga muminai
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma dã kanã gani, a lõkacin da aka tsayar da su a kan wuta, sai suka ce: "Yã kaitõnmu! Dã ana mayar da mu, kuma bã zã mu ƙaryata ba daga ãyõyin Ubangijinmu, kuma zã mu kasance Daga mũminai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek