Quran with Hausa translation - Surah Al-Munafiqun ayat 1 - المُنَافِقُونَ - Page - Juz 28
﴿إِذَا جَآءَكَ ٱلۡمُنَٰفِقُونَ قَالُواْ نَشۡهَدُ إِنَّكَ لَرَسُولُ ٱللَّهِۗ وَٱللَّهُ يَعۡلَمُ إِنَّكَ لَرَسُولُهُۥ وَٱللَّهُ يَشۡهَدُ إِنَّ ٱلۡمُنَٰفِقِينَ لَكَٰذِبُونَ ﴾
[المُنَافِقُونَ: 1]
﴿إذا جاءك المنافقون قالوا نشهد إنك لرسول الله والله يعلم إنك لرسوله﴾ [المُنَافِقُونَ: 1]
Abubakar Mahmood Jummi Idan munafukai* suka je maka suka ce: "Mune shaidar lalle kai haƙiƙa Manzon Allah ne," Kuma Allah Yana sane da lalle Kai, haƙiƙa Manzon Sa ne, kuma Allah Yana shaida lalle munafukan haƙiƙa, maƙaryata ne |
Abubakar Mahmoud Gumi Idan munafukai suka je maka suka ce: "Mune shaidar lalle kai haƙiƙa Manzon Allah ne," Kuma Allah Yana sane da lalle Kai, haƙiƙa ManzonSa ne, kuma Allah Yana shaida lalle munafukan haƙiƙa, maƙaryata ne |
Abubakar Mahmoud Gumi Idan munãfukai suka jẽ maka suka ce: "Munẽ shaidar lalle kai haƙĩƙa Manzon Allah ne," Kuma Allah Yanã sane da lalle Kai, haƙĩƙa ManzonSa ne, kuma Allah Yanã shaida lalle munafukan haƙĩƙa, maƙaryata ne |