Quran with Hausa translation - Surah At-Taghabun ayat 16 - التغَابُن - Page - Juz 28
﴿فَٱتَّقُواْ ٱللَّهَ مَا ٱسۡتَطَعۡتُمۡ وَٱسۡمَعُواْ وَأَطِيعُواْ وَأَنفِقُواْ خَيۡرٗا لِّأَنفُسِكُمۡۗ وَمَن يُوقَ شُحَّ نَفۡسِهِۦ فَأُوْلَٰٓئِكَ هُمُ ٱلۡمُفۡلِحُونَ ﴾
[التغَابُن: 16]
﴿فاتقوا الله ما استطعتم واسمعوا وأطيعوا وأنفقوا خيرا لأنفسكم ومن يوق شح﴾ [التغَابُن: 16]
Abubakar Mahmood Jummi Sai ku bi Allah da taƙawa gwargwadon abin da kuka sami iko. Kuma ku saurara kuma ku yi ɗa'a, kuma ku ciyar, ya fi zama alheri gare ku. Kuma wandaya saɓa wa rowar ransa, to, waɗannan su ne masu babban rabo |
Abubakar Mahmoud Gumi Sai ku bi Allah da taƙawa gwargwadon abin da kuka sami iko. Kuma ku saurara kuma ku yi ɗa'a, kuma ku ciyar, ya fi zama alheri gare ku. Kuma wandaya saɓa wa rowar ransa, to, waɗannan su ne masu babban rabo |
Abubakar Mahmoud Gumi Sai ku bi Allah da taƙawa gwargwadon abin da kuka sãmi ĩko. Kuma ku saurãra kuma ku yi ɗã'ã, kuma ku ciyar, ya fi zama alhẽri gare ku. Kuma wandaya sãɓã wa rõwar ransa, to, waɗannan sũ ne mãsu babban rabo |