×

Kuma Allah Ya buga wani misãli dõmin waɗanda suka yi ĩmãni; matar 66:11 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Tahrim ⮕ (66:11) ayat 11 in Hausa

66:11 Surah At-Tahrim ayat 11 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Tahrim ayat 11 - التَّحرِيم - Page - Juz 28

﴿وَضَرَبَ ٱللَّهُ مَثَلٗا لِّلَّذِينَ ءَامَنُواْ ٱمۡرَأَتَ فِرۡعَوۡنَ إِذۡ قَالَتۡ رَبِّ ٱبۡنِ لِي عِندَكَ بَيۡتٗا فِي ٱلۡجَنَّةِ وَنَجِّنِي مِن فِرۡعَوۡنَ وَعَمَلِهِۦ وَنَجِّنِي مِنَ ٱلۡقَوۡمِ ٱلظَّٰلِمِينَ ﴾
[التَّحرِيم: 11]

Kuma Allah Ya buga wani misãli dõmin waɗanda suka yi ĩmãni; matar Fir'auna,* sa'ad da ta ce "Ya Ubangiji! Ka gina mini wani gida a wurin Ka a cikin Aljanna. Kuma Ka tsĩrar da ni daga Fir'auna da aikinsa. Kuma Ka tsĩrar da ni daga mutãnen nan azzãlumai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وضرب الله مثلا للذين آمنوا امرأة فرعون إذ قالت رب ابن لي, باللغة الهوسا

﴿وضرب الله مثلا للذين آمنوا امرأة فرعون إذ قالت رب ابن لي﴾ [التَّحرِيم: 11]

❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek