×

Kuma mashawarta daga mutãnen Fir'auna suka ce: "Shin, zã ka bar Mũsã 7:127 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-A‘raf ⮕ (7:127) ayat 127 in Hausa

7:127 Surah Al-A‘raf ayat 127 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-A‘raf ayat 127 - الأعرَاف - Page - Juz 9

﴿وَقَالَ ٱلۡمَلَأُ مِن قَوۡمِ فِرۡعَوۡنَ أَتَذَرُ مُوسَىٰ وَقَوۡمَهُۥ لِيُفۡسِدُواْ فِي ٱلۡأَرۡضِ وَيَذَرَكَ وَءَالِهَتَكَۚ قَالَ سَنُقَتِّلُ أَبۡنَآءَهُمۡ وَنَسۡتَحۡيِۦ نِسَآءَهُمۡ وَإِنَّا فَوۡقَهُمۡ قَٰهِرُونَ ﴾
[الأعرَاف: 127]

Kuma mashawarta daga mutãnen Fir'auna suka ce: "Shin, zã ka bar Mũsã da mutãnensa dõmin su yi ɓarna a cikin ƙasa, kuma ya bar ka, kai da gumãkanka?" Ya ce: "Zã mu yayyanka ɗiyansu maza kuma mu rãya mãtansu; kuma lalle ne mũ, a bisa gare su, marinjãya ne

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وقال الملأ من قوم فرعون أتذر موسى وقومه ليفسدوا في الأرض ويذرك, باللغة الهوسا

﴿وقال الملأ من قوم فرعون أتذر موسى وقومه ليفسدوا في الأرض ويذرك﴾ [الأعرَاف: 127]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma mashawarta daga mutanen Fir'auna suka ce: "Shin, za ka bar Musa da mutanensa domin su yi ɓarna a cikin ƙasa, kuma ya bar ka, kai da gumakanka?" Ya ce: "Za mu yayyanka ɗiyansu maza kuma mu raya matansu; kuma lalle ne mu, a bisa gare su, marinjaya ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma mashawarta daga mutanen Fir'auna suka ce: "Shin, za ka bar Musa da mutanensa domin su yi ɓarna a cikin ƙasa, kuma ya bar ka, kai da gumakanka?" Ya ce: "Za mu yayyanka ɗiyansu maza kuma mu raya matansu; kuma lalle ne mu, a bisa gare su, marinjaya ne
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma mashawarta daga mutãnen Fir'auna suka ce: "Shin, zã ka bar Mũsã da mutãnensa dõmin su yi ɓarna a cikin ƙasa, kuma ya bar ka, kai da gumãkanka?" Ya ce: "Zã mu yayyanka ɗiyansu maza kuma mu rãya mãtansu; kuma lalle ne mũ, a bisa gare su, marinjãya ne
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek