×

Mashawarta* daga mutãnensa suka ce: "Lalle ne mu, haƙĩƙa, Munã ganin ka 7:60 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Al-A‘raf ⮕ (7:60) ayat 60 in Hausa

7:60 Surah Al-A‘raf ayat 60 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Al-A‘raf ayat 60 - الأعرَاف - Page - Juz 8

﴿قَالَ ٱلۡمَلَأُ مِن قَوۡمِهِۦٓ إِنَّا لَنَرَىٰكَ فِي ضَلَٰلٖ مُّبِينٖ ﴾
[الأعرَاف: 60]

Mashawarta* daga mutãnensa suka ce: "Lalle ne mu, haƙĩƙa, Munã ganin ka a cikin ɓata bayyananniya

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قال الملأ من قومه إنا لنراك في ضلال مبين, باللغة الهوسا

﴿قال الملأ من قومه إنا لنراك في ضلال مبين﴾ [الأعرَاف: 60]

Abubakar Mahmood Jummi
Mashawarta* daga mutanensa suka ce: "Lalle ne mu, haƙiƙa, Muna ganin ka a cikin ɓata bayyananniya
Abubakar Mahmoud Gumi
Mashawarta daga mutanensa suka ce: "Lalle ne mu, haƙiƙa, Muna ganin ka a cikin ɓata bayyananniya
Abubakar Mahmoud Gumi
Mashawarta daga mutãnensa suka ce: "Lalle ne mu, haƙĩƙa, Munã ganin ka a cikin ɓata bayyananniya
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek