×

Sa'an nan kuma lalle ne Ubangijinka ga waɗanda suka aikata mummunan aiki* 16:119 Hausa translation

Quran infoHausaSurah An-Nahl ⮕ (16:119) ayat 119 in Hausa

16:119 Surah An-Nahl ayat 119 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah An-Nahl ayat 119 - النَّحل - Page - Juz 14

﴿ثُمَّ إِنَّ رَبَّكَ لِلَّذِينَ عَمِلُواْ ٱلسُّوٓءَ بِجَهَٰلَةٖ ثُمَّ تَابُواْ مِنۢ بَعۡدِ ذَٰلِكَ وَأَصۡلَحُوٓاْ إِنَّ رَبَّكَ مِنۢ بَعۡدِهَا لَغَفُورٞ رَّحِيمٌ ﴾
[النَّحل: 119]

Sa'an nan kuma lalle ne Ubangijinka ga waɗanda suka aikata mummunan aiki* da jãhilci, sa'an nan suka tũba daga bãyan wancan, kuma suka gyãra, lalle ne Ubangijinka, daga bãyanta haƙĩƙa Mai gãfara ne, Mai jin ƙai

❮ Previous Next ❯

ترجمة: ثم إن ربك للذين عملوا السوء بجهالة ثم تابوا من بعد ذلك, باللغة الهوسا

﴿ثم إن ربك للذين عملوا السوء بجهالة ثم تابوا من بعد ذلك﴾ [النَّحل: 119]

Abubakar Mahmood Jummi
Sa'an nan kuma lalle ne Ubangijinka ga waɗanda suka aikata mummunan aiki* da jahilci, sa'an nan suka tuba daga bayan wancan, kuma suka gyara, lalle ne Ubangijinka, daga bayanta haƙiƙa Mai gafara ne, Mai jin ƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Sa'an nan kuma lalle ne Ubangijinka ga waɗanda suka aikata mummunan aiki da jahilci, sa'an nan suka tuba daga bayan wancan, kuma suka gyara, lalle ne Ubangijinka, daga bayanta haƙiƙa Mai gafara ne, Mai jin ƙai
Abubakar Mahmoud Gumi
Sa'an nan kuma lalle ne Ubangijinka ga waɗanda suka aikata mummunan aiki da jãhilci, sa'an nan suka tũba daga bãyan wancan, kuma suka gyãra, lalle ne Ubangijinka, daga bãyanta haƙĩƙa Mai gãfara ne, Mai jin ƙai
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek