×

Ta ce: "A inã yãro zai kasance a gare ni alhãli kuwa 19:20 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Maryam ⮕ (19:20) ayat 20 in Hausa

19:20 Surah Maryam ayat 20 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Maryam ayat 20 - مَريَم - Page - Juz 16

﴿قَالَتۡ أَنَّىٰ يَكُونُ لِي غُلَٰمٞ وَلَمۡ يَمۡسَسۡنِي بَشَرٞ وَلَمۡ أَكُ بَغِيّٗا ﴾
[مَريَم: 20]

Ta ce: "A inã yãro zai kasance a gare ni alhãli kuwa wani mutum bai shãfe ni ba, kuma ban kasance kãruwa ba

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قالت أنى يكون لي غلام ولم يمسسني بشر ولم أك بغيا, باللغة الهوسا

﴿قالت أنى يكون لي غلام ولم يمسسني بشر ولم أك بغيا﴾ [مَريَم: 20]

Abubakar Mahmood Jummi
Ta ce: "A ina yaro zai kasance a gare ni alhali kuwa wani mutum bai shafe ni ba, kuma ban kasance karuwa ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Ta ce: "A ina yaro zai kasance a gare ni alhali kuwa wani mutum bai shafe ni ba, kuma ban kasance karuwa ba
Abubakar Mahmoud Gumi
Ta ce: "A inã yãro zai kasance a gare ni alhãli kuwa wani mutum bai shãfe ni ba, kuma ban kasance kãruwa ba
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek