×

Kuma Mun sanya shugabanni daga cikinsu, sunã shiryarwa da umurnin Mu, a 32:24 Hausa translation

Quran infoHausaSurah As-Sajdah ⮕ (32:24) ayat 24 in Hausa

32:24 Surah As-Sajdah ayat 24 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah As-Sajdah ayat 24 - السَّجدة - Page - Juz 21

﴿وَجَعَلۡنَا مِنۡهُمۡ أَئِمَّةٗ يَهۡدُونَ بِأَمۡرِنَا لَمَّا صَبَرُواْۖ وَكَانُواْ بِـَٔايَٰتِنَا يُوقِنُونَ ﴾
[السَّجدة: 24]

Kuma Mun sanya shugabanni daga cikinsu, sunã shiryarwa da umurnin Mu, a lõkacin da suka yi haƙuri, kuma sun kasance sunã yin yaƙĩni da ãyõyin Mu

❮ Previous Next ❯

ترجمة: وجعلنا منهم أئمة يهدون بأمرنا لما صبروا وكانوا بآياتنا يوقنون, باللغة الهوسا

﴿وجعلنا منهم أئمة يهدون بأمرنا لما صبروا وكانوا بآياتنا يوقنون﴾ [السَّجدة: 24]

Abubakar Mahmood Jummi
Kuma Mun sanya shugabanni daga cikinsu, suna shiryarwa da umurnin Mu, a lokacin da suka yi haƙuri, kuma sun kasance suna yin yaƙini da ayoyin Mu
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Mun sanya shugabanni daga cikinsu, suna shiryarwa da umurninMu, a lokacin da suka yi haƙuri, kuma sun kasance suna yin yaƙini da ayoyinMu
Abubakar Mahmoud Gumi
Kuma Mun sanya shugabanni daga cikinsu, sunã shiryarwa da umurninMu, a lõkacin da suka yi haƙuri, kuma sun kasance sunã yin yaƙĩni da ãyõyinMu
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek