Quran with Hausa translation - Surah Ghafir ayat 29 - غَافِر - Page - Juz 24
﴿يَٰقَوۡمِ لَكُمُ ٱلۡمُلۡكُ ٱلۡيَوۡمَ ظَٰهِرِينَ فِي ٱلۡأَرۡضِ فَمَن يَنصُرُنَا مِنۢ بَأۡسِ ٱللَّهِ إِن جَآءَنَاۚ قَالَ فِرۡعَوۡنُ مَآ أُرِيكُمۡ إِلَّا مَآ أَرَىٰ وَمَآ أَهۡدِيكُمۡ إِلَّا سَبِيلَ ٱلرَّشَادِ ﴾
[غَافِر: 29]
﴿ياقوم لكم الملك اليوم ظاهرين في الأرض فمن ينصرنا من بأس الله﴾ [غَافِر: 29]
Abubakar Mahmood Jummi Ya ku mutanena! Kuna da mulki a yau, kuma ku ne marinjaya a cikin kasa to wane ne zai taimake mu daga azabar Allah idan ta zo mana?" Fir'auna ya ce: "Ba ni nunamuku kome face abin da na gani, kuma ba ni shiryar da ku, sai ga hanyar shiryuwa |
Abubakar Mahmoud Gumi Ya ku mutanena! Kuna da mulki a yau, kuma ku ne marinjaya a cikin kasa to wane ne zai taimake mu daga azabar Allah idan ta zo mana?" Fir'auna ya ce: "Ba ni nunamuku kome face abin da na gani, kuma ba ni shiryar da ku, sai ga hanyar shiryuwa |
Abubakar Mahmoud Gumi Yã kũ mutãnẽna! Kunã da mulki a yau, kuma kũ ne marinjãya a cikin kasã to wãne ne zai taimake mu daga azãbar Allah idan ta zo mana?" Fir'auna ya ce: "Bã ni nũnamuku kõme face abin da na gani, kuma ba ni shiryar da ku, sai ga hanyar shiryuwa |