×

Lalle ne, a cikin wancan, akwai tunãtarwa ga wanda zũciyarsa ta kasance 50:37 Hausa translation

Quran infoHausaSurah Qaf ⮕ (50:37) ayat 37 in Hausa

50:37 Surah Qaf ayat 37 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah Qaf ayat 37 - قٓ - Page - Juz 26

﴿إِنَّ فِي ذَٰلِكَ لَذِكۡرَىٰ لِمَن كَانَ لَهُۥ قَلۡبٌ أَوۡ أَلۡقَى ٱلسَّمۡعَ وَهُوَ شَهِيدٞ ﴾
[قٓ: 37]

Lalle ne, a cikin wancan, akwai tunãtarwa ga wanda zũciyarsa ta kasance gare shi, kõ kuwa ya jẽfa saurãro, alhãli kuwa yanã halarce (da hankalinsa)

❮ Previous Next ❯

ترجمة: إن في ذلك لذكرى لمن كان له قلب أو ألقى السمع وهو, باللغة الهوسا

﴿إن في ذلك لذكرى لمن كان له قلب أو ألقى السمع وهو﴾ [قٓ: 37]

Abubakar Mahmood Jummi
Lalle ne, a cikin wancan, akwai tunatarwa ga wanda zuciyarsa ta kasance gare shi, ko kuwa ya jefa sauraro, alhali kuwa yana halarce (da hankalinsa)
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle ne, a cikin wancan, akwai tunatarwa ga wanda zuciyarsa ta kasance gare shi, ko kuwa ya jefa sauraro, alhali kuwa yana halarce (da hankalinsa)
Abubakar Mahmoud Gumi
Lalle ne, a cikin wancan, akwai tunãtarwa ga wanda zũciyarsa ta kasance gare shi, kõ kuwa ya jẽfa saurãro, alhãli kuwa yanã halarce (da hankalinsa)
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek