×

Ka ce: "Bãbu abin da yake sãmun mu fãce abin da Allah 9:51 Hausa translation

Quran infoHausaSurah At-Taubah ⮕ (9:51) ayat 51 in Hausa

9:51 Surah At-Taubah ayat 51 in Hausa (الهوسا)

Quran with Hausa translation - Surah At-Taubah ayat 51 - التوبَة - Page - Juz 10

﴿قُل لَّن يُصِيبَنَآ إِلَّا مَا كَتَبَ ٱللَّهُ لَنَا هُوَ مَوۡلَىٰنَاۚ وَعَلَى ٱللَّهِ فَلۡيَتَوَكَّلِ ٱلۡمُؤۡمِنُونَ ﴾
[التوبَة: 51]

Ka ce: "Bãbu abin da yake sãmun mu fãce abin da Allah Ya rubũta sahõda mu. Shĩ ne Majiɓincinmu. Kuma ga Allah, sai mũminai su dõgara

❮ Previous Next ❯

ترجمة: قل لن يصيبنا إلا ما كتب الله لنا هو مولانا وعلى الله, باللغة الهوسا

﴿قل لن يصيبنا إلا ما كتب الله لنا هو مولانا وعلى الله﴾ [التوبَة: 51]

Abubakar Mahmood Jummi
Ka ce: "Babu abin da yake samun mu face abin da Allah Ya rubuta sahoda mu. Shi ne Majiɓincinmu. Kuma ga Allah, sai muminai su dogara
Abubakar Mahmoud Gumi
Ka ce: "Babu abin da yake samun mu face abin da Allah Ya rubuta sahoda mu. Shi ne Majiɓincinmu. Kuma ga Allah, sai muminai su dogara
Abubakar Mahmoud Gumi
Ka ce: "Bãbu abin da yake sãmun mu fãce abin da Allah Ya rubũta sahõda mu. Shĩ ne Majiɓincinmu. Kuma ga Allah, sai mũminai su dõgara
❮ Previous Next ❯

Verse in more languages

Transliteration Bangla Bosnian German English Persian French Hindi Indonesian Kazakh Dutch Russian Spanish Turkish Urdu Uzbek