Quran with Hausa translation - Surah Yusuf ayat 61 - يُوسُف - Page - Juz 13
﴿قَالُواْ سَنُرَٰوِدُ عَنۡهُ أَبَاهُ وَإِنَّا لَفَٰعِلُونَ ﴾
[يُوسُف: 61]
﴿قالوا سنراود عنه أباه وإنا لفاعلون﴾ [يُوسُف: 61]
Abubakar Mahmood Jummi Suka ce: "Za mu neme shi daga ubansa. Kuma lalle ne mu, haƙiƙa, masu aikatawa ne |
Abubakar Mahmoud Gumi Suka ce: "Za mu neme shi daga ubansa. Kuma lalle ne mu, haƙiƙa, masu aikatawa ne |
Abubakar Mahmoud Gumi Suka ce: "Zã mu nẽme shi daga ubansa. Kuma lalle ne mũ, haƙĩƙa, mãsu aikatãwa ne |